< 2 Bitrus 2 >

1 Anan liru nin Kutelle an kinuu wa dak Israila a anan dursuzu kiti kinu ma dak kiti mine. Ima dak nin dursuzu un wultunu kiti likire, iming ma nari cikilare na ana seru nani. Inung dsin liru nnin kimolo nati mine dedei.
Amma a dā akwai annabawan ƙarya a cikin mutane, kamar yadda za a sami malaman ƙarya a cikinku. A ɓoye za su shigar da karkataccen koyarwa mai hallaka, har ma su yi mūsun Ubangiji mai iko duka wanda ya saye su suna kawo wa kansu hallaka farat ɗaya.
2 Grandang ma dofunu usu nibinai mine, barainughe ima zoguzu libo kidegene.
Da yawa za su bi hanyoyinsu na rashin kunya su kuma sa a rena hanyar gaskiya.
3 Bara usu nati mine ima ti nkoli nin ghinu ndas uzuzun nliru kinu mine. Na ushara mine ma yiru kubi pit ba; na uwutunu mine ma yitu hem ba.
Cikin kwaɗayinsu waɗannan malaman ƙarya za su cuce ku da tatsuniyoyin da suka ƙaga. Hukuncinsu yana a rataye a kansu tun da daɗewa, hallakarsu kuma ba ta barci.
4 Ndafo na kutalk wa ceo litai unono kadura mae alenge na iwa ti kulapi ba, ndafo awa na tunari nan nya kukunsa ligang, i ceo nanii ku nin ninyaag nan nya sirti isu uca nshara. (Tartaroō g5020)
Gama in har Allah bai ƙyale mala’iku sa’ad da suka yi zunubi ba, amma ya tura su cikin lahira, domin a tsare su don hukunci; (Tartaroō g5020)
5 ndafo na awa ceo uyi uyi unbburne ba, ama awa tucu Nuhu ku unan belun nbeleng katwa kacine ligowe nin na nit kuzor amini wa dak nin fibark nmyen in yii kulapi.
in har bai ƙyale duniya ta dā ba sa’ad da ya kawo ambaliya a kan mutanenta marasa tsoron Allah, amma ya kiyaye Nuhu, mai wa’azin adalci, da kuma waɗansu bakwai;
6 A mini wa juju nipinpin Sodom nin Gomora ni lwa utong, a mini wa ceo nani nca nkul ios imon yenju na udin cinu dak kiti na nan sali fiu Kutelle.
in har ya hukunta biranen Sodom da Gomorra ta wurin ƙone su suka zama toka, ya kuma maishe su misali na abin da zai faru da marasa tsoron Allah;
7 Amini wa tucu unan katwa kacine, ulenge na awa sessu ufizu nayi ko kome kubi bara adadu ananzang na nan sli fiu Kutelle nin kuna niyizi.
in kuwa har ya ceci Lot, mai adalci, wanda ya damu ainun da ƙazamar rayuwar mutane marasa bin doka;
8 Bara katwa nsalu fiu Kutelle mine na unan katwa ka cine na yenje alanza ko lome liyiri a sossino nan nya mine w a lanza fisudu katwa kacine me ukul.
(adon kuwa abin da adalin nan ya yi, ya kuma gani, sa’ad da yake a cikinsu, sai kowace rana yakan ji ciwon aikinsu na kangara a zuciyarsa mai adalci)
9 Cikilare yiru ulenge na ama tucu anan fiu me nan nya ndumunuzu mine, a yiro kitin ciu nanit alenge na idi nin katwa kacine ba bar44a uniu lirin nshara.
in haka ne, to, Ubangiji ya san yadda zai ceci mutane masu tsoron Allah daga gwaje-gwaje, yă kuma tsare marasa adalci don ranar hukunci, har yă zuwa ranar shari’a.
10 Ulengene ma sossin kidegene kiti na lenge na idin lin hun nin likara li nanzang nin tik nidowo ina ni nari tigo. Idi nin nayi akone nin nilaza nati mine. Na idin lanzaq fiu izogo sa ima su untigo uliuru ba.
Wannan gaskiya ce musamman ga waɗanda suke bin sha’awace-sha’awacen lalaci na mutuntaka, suna kuma rena masu mulki. Da ƙarfin hali da kuma girman kai, waɗannan mutane ba sa tsoro kawo zargin ɓata sunan talikan sama;
11 Nono kadura Kutelle di nin nakara adya nin yiru ikafin anit vat, ama na idin dassu nin shara tizogo kitene mine kitin cikilare ba.
duk da haka ko mala’iku ma da suka fi su ƙarfi suka kuma fi su iko, ba sa kawo irin wannan zargi na ɓata suna game da waɗannan talikai a gaban Ubangiji.
12 Ama anit nan kpiizu nafo inawan tene ima na kye nani bara ikifizo i nanzari. Na i yiru imong ile na ijogo ba. Ima nanzu nani.
Amma waɗannan mutane suna yin saɓo a kan abubuwan da ba su fahimta ba. Suna kama da dabbobi marasa hankali, halittun da suke bin abin da jikinsu ya faɗa musu kawai, waɗanda aka haifa don a kama a hallaka, kuma kamar dabbobi su ma za su hallaka.
13 ima lanzu ukul bara uduk likara linanzang mine. Idin su lissosin nlanzu mmang nin liring. Idi nin na lap a akura amanzang. Idin lanzu mmang nadu kinnu mine i wa din sonu nfunu ninfi.
Za a yi musu sakamako da muguntar da suka yi. A ra’ayinsu jin daɗi shi ne a yi annashuwa da rana tsaka. Su ƙazamai ne marasa kunya, suna cike da jin daɗin sha’awace-sha’awacensu yayinda suke cin biki tare da ku.
14 Iyizi mine kulun nin su na wani nfunu; na kulapi din batizunu nani ba. Idi wunu anan sali nakara nibinai udu su katwa kananjang, nibinai mine nmali se udursuzu bara kuna niyizi, nono nti nnuu.
Idanunsu sun cike da zina, ba sa ƙoshi da yin zunubi; suna jarrabtar waɗanda ba tsayayyu ba; gwanaye ne a kan kwaɗayi, la’anannun iri!
15 ina filing libo licine. Ina wulu inani na dofin libo in Balamu, usaun Basura, ulenge na awa di nin su a seru uduk kitene nfanu me.
Sun bar miƙaƙƙiyar hanya suka bauɗe suna bin hanyar Bala’am ɗan Beyor, wanda ya yi ƙaunar hakkin mugunta.
16 Amini wa se uboriu niyizi kitene nfanu me. kajaki nsalin liru kani wa su uliru nin liwui nnit uni wa Yissa unan liru nin nuu Kutelle tik.
Amma an tsawata masa saboda laifinsa ta wurin jaki, dabbar da ba ta magana, wadda ta yi magana da muryar mutum ta kuma kwaɓi haukan annabin.
17 Anit alele masin igunanghari sa nmyen. Imasin awutari na ufunu nwesse. Nsirti mi bibitari ina ceo bara inunghe. (questioned)
Waɗannan mutane maɓulɓulai ne babu ruwa da kuma hazon da guguwar iska take kora. An shirya matsanancin duhu dominsu.
18 Idi su uliru nin tikunan nati tiham. Idin wunu anit nin tok nidowo. Idin anit ale na ipizira isurto nacara na lenge na issosin nan nya ntanu.
Gama suna surutai banza na girman kai, ta wurin son bin fasikanci na mutuntaka, sukan jan hankulan mutanen da suke kuɓucewa daga waɗancan masu zama cikin kuskure.
19 Idin su nani uliru nworu ima lissosin li taop, ama inung ati mine acin nitwa ni nanzanghari. Bara unit kucin nimon ilenge na ileo likara nere.
Suna yin musu alkawarin’yanci, yayinda su kansu bayi ne ga aikin lalata gama mutum bawa ne ga duk abin da ya mallake shi.
20 Ulenge na a surto nacara nnanu in yii nnuzun in yiru nakilari nin nan tucu Yisa Kristi, amini kuri a kpilla nan nya nnanu une tutung, uso nani unanu unanzang ule na nkatin un burne.
In har sun kuɓuta daga lalacin duniya ta wurin sanin Ubangijinmu da kuma Mai Cetonmu Yesu Kiristi sai suka sāke koma a cikin lalacin, har ya rinjaye su, za su fi muni a ƙarshe fiye da farko.
21 Uwa kutunu nani nworu na iwa ma na yinin libo katwa kacine nworu na iwa ma na yinin libo katwa kacine nworu iyinin i kura i kpilya timuro mine kiti nduka ulau ule na iwa nani.
Zai fi musu kyau da ba su taɓa sanin hanyar adalci ba, fiye da a ce sun sani sa’an nan su juya bayansu ga umarni mai tsarkin nan da aka ba su.
22 Ule uliru tigoldoe kidegenere kiti mine: “Ka kau nkpilla kiti tilozo me. kuladu ko na isalsuna kunin nkpillla nan nya mboro.”
A kansu karin maganan nan gaskiya ce, “Kare ya koma kan amansa,” da kuma, “Alade da aka yi wa wanka, ya koma birgimarsa cikin laka.”

< 2 Bitrus 2 >