< Anden Krønikebog 12 >

1 Men da Rehabeams Kongedømme var grundfæstet og hans Magt styrket, forlod han tillige med hele Israel HERRENs Lov.
Bayan mulkin Rehobowam ya kahu kamar sarki ya kuma yi ƙarfi, shi da dukan Isra’ila suka yi biris da dokar Ubangiji.
2 Da drog i Kong Rehabeams femte Regeringsår Ægypterkongen Sjisjak op imod Jerusalem, fordi de havde været troløse mod HERREN,
Domin sun yi rashin biyayya ga Ubangiji, saboda haka Shishak sarkin Masar ya yaƙi Urushalima a shekara ta biyar ta Sarki Rehobowam.
3 med 1200 Stridsvogne og 60.000 Ryttere, og der var ikke Tal på Krigerne, der drog med ham fra Ægypten, Libyere, Sukkijiter og Ætiopere;
Da kekunan yaƙi dubu ɗaya da ɗari biyu da kuma mahayan dawakai dubu haɗe da mayaƙan Libiyawa, Sukkatawa da kuma Kushawa waɗanda suka wuce ƙidaya suka zo tare da shi daga Masar,
4 og efter at have indtaget Fæstningerne i Juda drog han mod Jerusalem.
ya ci biranen katanga na Yahuda har zuwa Urushalima.
5 Da kom Profeten Sjemaja til Rehabeam og Judas Øverster, som var tyet sammen i Jerusalem for Sjisjak, og sagde til dem: "Så siger HERREN: I har forladt mig, derfor har jeg også forladt eder og givet eder i Sjisjaks Hånd!"
Sai annabi Shemahiya ya zo wurin Rehobowam da kuma wajen shugabannin Yahuda waɗanda suka taru a Urushalima don tsoron Shishak, ya kuma faɗa musu, “Ga abin da Ubangiji ya ce, ‘Kun yi biris da ni; saboda haka, yanzu na bashe ku ga Shishak.’”
6 Da ydmygede Israels Øverster og Kongen sig og sagde: "HERREN er retfærdig!"
Shugabannin Isra’ila da sarki suka ƙasƙantar da kansu suka ce, “Ubangiji mai adalci ne.”
7 Og da HERREN så, at de havde ydmyget sig, kom HERRENs Ord til Sjemaja således: "De har ydmyget sig; derfor vil jeg ikke tilintetgøre dem, men frelse dem om ikke længe, og min Vrede skal ikke udgydes over Jerusalem ved Sjisjak;
Sa’ad da Ubangiji ya ga sun ƙasƙantar da kansu, sai wannan maganar Ubangiji ta zo wa Shemahiya, “Tun da yake sun ƙasƙantar da kansu, to, ba zan hallaka su ba, amma zan cece su, ba zan kwararo fushina ta hannun Shishak a kan Urushalima ba.
8 men de skal komme til at stå under ham og lære at kende Forskellen mellem at tjene mig og at tjene Hedningemagterne!"
Duk da haka za su zama bayinsa, don su san bambanci tsakanin yin mini bauta da kuma yin wa sarakunan sauran ƙasashe bauta.”
9 Så drog Sjisjak op mod Jerusalem og tog Skattene i HERRENs Hus og i Kongens Palads; alt tog han, også de Guldskjolde, Salomo havde ladet lave.
Da Shishak sarkin Masar ya yaƙi Urushalima, sai ya kwashi ma’ajin haikalin Ubangiji da kuma ma’ajin fadan sarki. Ya kwashe kome da kome, har da garkuwoyin zinariyar da Solomon ya yi.
10 Kong Rehabeam lod da i Stedet lave Kobberskjolde og gav dem i Forvaring hos Høvedsmændene for Livvagten, der holdt Vagt ved Indgangen til Kongens Palads;
Sai sarki Rehobowam ya ƙera garkuwoyin tagulla a madadin na zinariya, ya sa su a hannun shugabannin matsara na mashigin gidan sarki.
11 og hver Gang Kongen begav sig til HERRENs Hus, kom Livvagten og hentede dem, og bagefter bragte de dem tilbage til Vagtstuen.
Duk sa’ad da sarki ya tafi haikalin Ubangiji, masu tsaron sukan tafi tare da shi, suna riƙe da garkuwoyi, daga baya kuma su mai da su a ɗakin tsaro.
12 Men da han havde ydmyget sig, vendfe HERRENs Vrede sig fra ham, så han ikke helt tilintetgjorde ham; også i Juda var Forholdene gode.
Gama Rehobowam ya ƙasƙantar da kansa, fushin Ubangiji ya bar shi, ba a kuwa hallaka shi ƙaƙaf ba. Tabbatacce an yi’yan abubuwa masu kyau a Yahuda.
13 Således styrkede Kong Rehabeam sin Magt i Jerusalem og blev ved at herske; thi Rehabeam var een og fyrretyve År gammel, da han blev Konge, og han herskede sytten År i Jerusalem, den By, HERREN havde udvalgt af alle Israels Stammer for der at stedfæste sit Navn. Hans Moder var en ammonitisk Kvinde ved Navn Na'ama.
Sarki Rehobowam ya kafa kansa daram a Urushalima, ya kuma ci gaba a matsayin sarki. Yana da shekara arba’in da ɗaya sa’ad da ya zama sarki, ya kuma yi mulki shekara goma sha bakwai a Urushalima, birnin da Ubangiji ya zaɓa daga dukan kabilan Isra’ila wanda zai sa Sunansa. Sunan mahaifiyarsa Na’ama ce, ita mutuniyar Ammon ce.
14 Han gjorde, hvad der var ondt, thi hans Hjerte var ikke vendt til at søge HERREN.
Ya aikata mugunta domin bai sa zuciyarsa ga neman Ubangiji ba.
15 Rehabeams Historie fra først til sidst står jo optegnet i Profeten Sjemajas og Seeren tddos Krønike. Rehabeam og Jeroboam lå i Krig med hinanden hele Tiden.
Game da ayyukan mulkin Rehobowam, daga farko zuwa ƙarshe, ba a rubuce suke a tarihin Shemahiya annabi da Iddo mai gani wanda yake zancen zuriyoyi ba? Aka kasance da yaƙe-yaƙe tsakanin Rehobowam da Yerobowam.
16 Så lagde Rehabeam sig til Hvile hos sine Fædre og blev jordet i Davidsbyen. Og hans Søn Abija blev Konge i hans Sted.
Rehobowam ya huta da kakanninsa aka kuma binne shi a Birnin Dawuda. Abiya ɗansa kuma ya gāje shi a matsayin sarki.

< Anden Krønikebog 12 >