< Klaagliederen 5 >

1 Gedenk, HEERE, wat ons geschied is, aanschouw het, en zie onzen smaad aan.
Ka tuna, ya Ubangiji, abin da ya faru da mu; duba, ka ga kunyar da muka sha.
2 Ons erfdeel is tot de vreemdelingen gewend, onze huizen tot de uitlanders.
An ba wa baƙi gādonmu, gidajenmu kuma aka ba bare.
3 Wij zijn wezen zonder vader, onze moeders zijn als de weduwen.
Mun zama marayu marasa ubanni, uwayenmu kamar gwauraye.
4 Ons water moeten wij voor geld drinken; ons hout komt ons op prijs te staan.
Dole mu sayi ruwan da muke sha; sai mun biya mu sami itace.
5 Wij lijden vervolging op onze halzen; zijn wij woede, men laat ons geen rust.
Masu fafararmu sun kusa kama mu; mun gaji kuma ba dama mu huta.
6 Wij hebben den Egyptenaar de hand gegeven, en den Assyrier, om met brood verzadigd te worden.
Mun miƙa kanmu ga Masar da Assuriya don mu sami isashen abinci.
7 Onze vaders hebben gezondigd, en zijn niet meer, en wij dragen hun ongerechtigheden.
Kakanninmu sun yi zunubi kuma ba sa nan yanzu, mu ne aka bari muna shan hukuncinsu.
8 Knechten heersen over ons; er is niemand, die ons uit hun hand rukke.
Bayi suna mulki a kanmu, kuma ba wanda zai’yantar da mu daga hannuwansu.
9 Wij moeten ons brood met gevaar onzes levens halen, vanwege het zwaard der woestijn.
Muna samun burodi a bakin rayukanmu domin takobin da yake a jeji.
10 Onze huid is zwart geworden gelijk een oven, vanwege den geweldigen storm des hongers.
Fatar jikinmu ta yi zafi kamar murhu, muna jin zazzaɓi domin yunwa.
11 Zij hebben de vrouwen te Sion verkracht, en de jonge dochters in de steden van Juda.
An yi wa mata fyaɗe a cikin Sihiyona, da kuma budurwai a cikin garuruwan Yahuda.
12 De vorsten zijn door hunlieder hand opgehangen; de aangezichten der ouden zijn niet geeerd geweest.
An rataye’ya’yan sarakuna da hannuwansu; ba a ba wa dattawa girma.
13 Zij hebben de jongelingen weggenomen, om te malen, en de jongens struikelen onder het hout.
Samari suna faman yin niƙa; yara kuma suna fama da ƙyar da nauyin kayan itace.
14 De ouden houden op van de poort, de jongelingen van hun snarenspel.
Dattawan sun bar ƙofar birnin, samari sun daina rera waƙa.
15 De vreugde onzes harten houdt op, onze rei is in treurigheid veranderd.
Farin ciki ya rabu da zuciyarmu; rayuwarmu ta zama makoki.
16 De kroon onzes hoofds is afgevallen; o wee nu onzer, dat wij zo gezondigd hebben!
Rawani ya fāɗi daga kanmu. Kaiton mu gama mun yi zunubi!
17 Daarom is ons hart mat, om deze dingen zijn onze ogen duister geworden.
Domin wannan zuciyarmu ta yi sanyi; domin waɗannan abubuwa idanunmu sun dushe
18 Om des bergs Sions wil, die verwoest is, waar de vossen op lopen.
gama Tudun Sihiyona ya zama kufai, sai diloli ke yawo a wurin.
19 Gij, o HEERE, zit in eeuwigheid, Uw troon is van geslacht tot geslacht.
Ya Ubangiji, kai ne mai iko har abada; kursiyinka ya dawwama cikin dukan zamani.
20 Waarom zoudt Gij ons steeds vergeten? Waarom zoudt Gij ons zo langen tijd verlaten?
Don mene ne kake mantawa da mu koyaushe? Me ya sa ka yashe mu da jimawa?
21 HEERE, bekeer ons tot U, zo zullen wij bekeerd zijn; vernieuw onze dagen als van ouds.
Ka sāke jawo mu gare ka, ya Ubangiji, don mu komo; ka sabunta kwanakinmu su zama kamar yadda suke a dā
22 Want zoudt Gij ons ganselijk verwerpen? Zoudt Gij zozeer tegen ons verbolgen zijn?
sai dai in ka ƙi mu gaba ɗaya kana fushi da mu fiye da yadda za a iya aunawa.

< Klaagliederen 5 >