< 2 Sama’ila 7 >

1 Bayan sarki ya kama zama a fadansa Ubangiji kuma ya hutashe shi daga dukan abokan gābansa da suke kewaye da shi,
Manghai te amah im ah om tih kho a sak vaengah anih hamla a kaepvai kah a thunkha boeih te BOEIPA loh a duem sak.
2 sai ya ce wa annabi Natan, “Ga ni, ina zama a fadar katakon al’ul, amma akwatin alkawarin Allah yana zaune a tenti.”
Te vaengah manghai loh tonghma Nathan taengah, “So lah, kamah tah lamphai im dongah kho ka sak coeng, tedae Pathen kah thingkawng tah himbaiyan khui ah sut ngol,” a ti nah.
3 Natan ya amsa wa sarki ya ce, “Duk abin da yake a zuciyarka, sai ka yi, gama Ubangiji yana tare da kai.”
Te vaengah Nathan loh manghai te, “Na thinko khuikah aka om carhui te tah cet lamtah saii laeh, BOEIPA tah nang taengah om coeng,” a ti nah.
4 A daren nan maganar Ubangiji ta zo wa Natan cewa,
Te kah khoyin ah om tih BOEIPA ol te Nathan taengla a pawk hatah,
5 “Je ka faɗa wa bawana Dawuda, ‘Ga abin da Ubangiji ya ce, kai ne za ka gina mini gida in zauna?
“Cet lamtah ka sal David te thui pah. ‘BOEIPA loh, Ka om nah ham ka im te na sa aya?
6 Ban taɓa zama a gida ba tun daga ranar da na fito da Isra’ilawa daga Masar har yă zuwa yau. Ina dai kai da kawowa a tenti, a matsayin mazaunina.
Egypt lamkah Israel ca ka khuen khohnin lamloh tahae khohnin hil im khuiah kho ka sak moenih. Tedae dap khui neh dungtlungim khuiah ni ka om tih ka van.
7 A cikin kaiwa da kawowar da nake yi cikin dukan Isra’ilawa, na taɓa ce wa wani shugabanninsu wanda na umarta su lura da mutanena Isra’ila, “Don me ba ku gina mini mazauni da katakon al’ul ba?”’
Israel ca rhoek boeih te kho tom ah ka caeh puei. Olka nen khaw Israel koca pakhat khaw ka voek a? Ka pilnam Israel te luem puei ham ka uen rhoek te, ‘Balae tih kai ham tah lamphai im na sak pawh? ka ti.’
8 “Yanzu, ka gaya wa bawana Dawuda ‘Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, na ɗauko ka daga makiyaya, daga kuma garken tumaki ka zama sarki bisan mutane Isra’ila.
“Te dongah ka sal David te, ‘Caempuei rhoek kah BOEIPA loh, “Kai loh nang te boiva hnuk lamloh, tolkhoeng lamloh, ka pilnam soah neh Israel soah rhaengsang la om sak ham ni kan loh.
9 Na kasance tare da kai duk inda ka tafi, na kuma kawar da dukan abokan gābanka a gabanka. Yanzu zan sa sunanka yă shahara kamar sunayen shahararrun mutanen duniya.
Kho tom ah na caeh te namah taengah ka om tih na mikhmuh lamkah na thunkha boeih te ka khoe coeng. Te dongah na ming te diklai hlanglen rhoek kah a ming bangla a tanglue la ka khueh ni.
10 Zan kuma tanada wa mutanena Isra’ila wuri, in kuma dasa su yadda za su kasance da gida kansu ba tare da an ƙara damunsu ba. Mugayen mutane ba za su ƙara wahalshe su kamar dā ba,
Ka pilnam ham neh Israel ham hmuen ka khueh pah vetih anih te ka phung ni. Te vaengah amah hmuen la om vetih tlai voel mahpawh. Lamhma kah bangla anih phaep ham khaw dumlai koca rhoek loh koei uh mahpawh.
11 yadda suka yi tun lokacin da na naɗa shugabanni bisan mutanena Isra’ila, zan kuma hutashe ka daga hannun abokan gābanka. “‘Ubangiji ya furta maka cewa Ubangiji kansa zai kafa maka gida.
Te khohnin van lamloh ka pilnam Israel soah lai aka tloek la kang uen coeng. Te dongah na thunkha cungkuem khui lamloh nang te kan duem sak ni. BOEIPA te nang taengah a puen bangla BOEIPA loh nang ham im a thoh ni.
12 Sa’ad da kwanakinka suka ƙare, za ka huta tare da kakanninka, zan tā da zuriyarka, na cikinka, zan kuma sa mulkinsa ya kahu.
Na khohnin a cup vaengah na pa rhoek taengla na khoem uh ni. Namah hnukkah na tii na ngan, na bung khui lamkah aka thoeng te ka thoh vetih a ram te ka pai sak ni.
13 Shi zai gina gida domin Sunana, zan kuwa kafa gadon sarautarsa har abada.
Ka ming ham te anih loh im a sak ni vetih a ram kah ngolkhoel te kumhal duela ka cikngae sak ni.
14 Zan zama Ubansa, shi kuma yă zama ɗana. Idan ya yi laifi, zan yi amfani da mutane in hukunta shi. Mutane ne za su zama bulalata.
Kamah he a napa la ka om vetih, anih khaw ka ca la om ni. A paihaeh vaengah anih te hlang kah caitueng neh, Adam ca rhoek kah tlohtat neh ka tluung ni.
15 Amma ba za a taɓa ɗauke ƙaunata daga gare shi yadda na ɗauke ta daga wurin Shawulu ba, shi wannan wanda na kawar daga gabanka.
Tedae ka sitlohnah he Saul taeng lamloh ka lat tih na mikhmuh lamloh ka khoe bangla anih taeng lamloh ka khoe mahpawh.
16 Gidanka da kuma masarautarka za su dawwama har abada a gabana; gadon sarautarka kuma zai kahu har abada.’”
Na im neh na ram tah na mikhmuh ah kumhal duela cak vetih na ngolkhoel khaw kumhal due a cikngae la om ni,” a ti,’ ti nah,” a ti nah.
17 Natan ya gaya wa Dawuda dukan abin da Allah ya bayyana masa.
He ol boeih he olphong boeih vanbangla Nathan loh David taengla a thui pah.
18 Sa’an nan Sarki Dawuda ya je ya zauna a gaban Ubangiji ya ce, “Wane ne ni, ya Ubangiji Mai Iko Duka, ko gidana, har da ka ɗaga mu zuwa wannan matsayi?
Te dongah manghai David te kun tih, BOEIPA hmaiah ngol. Te phoeiah, “Ka Boeipa Yahovah aw Kai he unim? he duela kai nang khuen ham akhaw, kai imkhui he me tlam a om.
19 Har ya zama kamar wannan bai isa ba a gabanka, ya Ubangiji Mai Iko Duka, ka kuma yi magana game da nan gaba na gidan bawanka. Haka ka saba yi da mutane, ya Ubangiji Mai Iko Duka?
Hekah he ka Boeipa Yahovah kah na mikhmuh ah rhaidaeng pueng atah na sal kah imkhui te na thui mai. Ka Boeipa Yahovah aw hlang kah olkhueng he tah hlavak la om coeng.
20 “Me kuma Dawuda zai ce maka? Gama ka san bawanka, ya Ubangiji Mai Iko Duka.
Namah taengah thui ham khaw David loh ba nen nim a thap khovoeh ve. Na sal te ka Boeipa Yahovah namah loh na ming.
21 Gama saboda maganarka da kuma bisa ga nufinka, ka aikata wannan babban abu, ka kuma sanar da bawanka.
Na ol kong ah ni na lungbuei kah bangla lennah cungkuem na saii. He ni na sal na ming sak.
22 “Kai mai girma ne, ya Ubangiji Mai Iko Duka! Babu wani kamar ka, babu kuma wani Allah sai kai; kamar yadda muka ji da kunnuwanmu.
Te dongah ka Boeipa Yahovah na len pai. Kaimih hna neh boeih ka yaak uh vanbangla namah phoeiah tah namah bangla aka om om pawh, Pathen tloe khaw om pawh.
23 Wane ne kuma yake kamar da mutanenka Isra’ila, al’umma guda a duniya wadda Allah ya fita don yă kuɓutar wa kansa, ya kuma yi suna wa kansa, ya kuma aikata manyan abubuwa da kuma al’amuran banmamaki ta wurin korin al’ummai da allolinsu daga gaban mutanenka, waɗanda ka kuɓutar daga Masar?
Diklai ah Israel bangla, na pilnam aka tluk namtu pakhat khaw unim aka om? Te tah a pilnam la lat ham neh amah ming la khueh ham Pathen cet coeng. Na lennah na saii ham dongah na khohmuen ham tah na pilnam mikhmuh ah rhih uh pai. Te tah namtom Egypt neh a pathen rhoek taeng lamloh namah hamla na lat.
24 Ka kafa mutanenka Isra’ila kamar naka na kanka har abada, kai kuma, ya Ubangiji, ka zama Allahnsu.
Na pilnam khaw namah ham, Israel khaw namah kah kumhal pilnam la na cikngae sak. Te dongah ni BOEIPA namah tah amih kah Pathen la na om pai.
25 “Yanzu kuwa, ya Ubangiji Allah, ka cika alkawarin da ka yi game da bawanka da gidansa. Ka yi kamar yadda ka alkawarta,
BOEIPA Pathen aw na sal ham neh a imkhui ham ol na thui coeng. Na thui bangla kumhal duela thoh puei lamtah saii laeh.
26 domin sunanka yă kasance da girma har abada. Sa’an nan mutane za su ce, ‘Ubangiji Maɗaukaki, Allah ne a bisa Isra’ila!’ Kuma gidan bawanka Dawuda zai kahu a gabanka.
Te dongah BOEIPA Caempuei Pathen tah na ming kumhal duela len ti pai saeh. Israel so neh na sal David imkhui te na mikhmuh ah cikngae la a om thil ni.
27 “Ya Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, ka bayyana wa bawanka cewa, ‘Zan gina maka gida.’ Saboda haka bawanka ya sami ƙarfin hali yă miƙa maka wannan addu’a.
Israel kah Caempuei Pathen BOEIPA namah loh na sal kah a hna te na hnacueh pah tih, ‘Nang hamla im ka sa ni,’ a ti. Te dongah ni na taengah hekah thangthuinah neh thangthui ham khaw na sal kah a lungbuei loh a hmuh.
28 Ya Ubangiji Mai Iko Duka, kai Allah ne! Maganarka da aminci take, ka kuma yi wa bawanka waɗannan abubuwa masu kyau.
Ka Boeipa Yahovah namah tah Pathen la na om pai. Na ol khaw oltak la om tih, a then he ni na sal taengah na thui.
29 In ya gamshe ka, bari ka albarkaci gidan bawanka don yă dawwama a gabanka har abada; gama kai, ya Ubangiji Mai Iko Duka, ka riga ka yi magana, kuma saboda kai ka sa albarka ga gidan bawanka, lalle zai kasance da albarka har abada.”
Na sal imkhui te na mikhmuh ah kumhal om sak ham mulmet lamtah a yoethen sak. Ka Boeipa Yahovah na thui coeng dongah namah kah yoethennah neh na sal imkhui he kumhal duela a yoethen ni.”

< 2 Sama’ila 7 >