< Irmiya 39 >

1 A shekara ta tara ta Zedekiya sarkin Yahuda, a wata na goma, Nebukadnezzar sarkin Babilon ya fita yaƙi da Urushalima da dukan sojojinsa ya kuma yi mata ƙawanya.
Devete godine kralja Sidkije, kralja judejskoga, desetoga mjeseca, Nabukodonozor, kralj babilonski, krenu sa svom vojskom na Jeruzalem te ga opsjede.
2 A rana ta tara ga watan huɗu a shekara ta goma sha ɗaya ta mulkin Zedekiya, sai aka huda katanga.
Jedanaeste godine kralja Sidkije, četvrtoga mjeseca, dana devetoga u mjesecu, provališe u grad.
3 Sa’an nan dukan fadawan sarkin Babilon suka shiga suka zazzauna a Ƙofar Tsakiya. Wato, Nergal-Sharezer na Samgar-Nebo, Sarsekim wani babban hafsa, Nergal-Sharezer bafade mai girma da dukan sauran fadawan sarkin Babilon.
Uđoše sve vojskovođe kralja babilonskoga te se smjestiše kod Srednjih vrata: Nergal Sar-Eser, knez Sin-Magira, vrhovni zapovjednik, Nebušasban, visoki dostojanstvenik, i sve druge vojskovođe kralja babilonskoga.
4 Sa’ad da Zedekiya sarkin Yahuda da dukan sojoji suka gan su, sai suka gudu; suka bar birnin da dare ta hanyar lambun sarki, ta ƙofar da take tsakanin katanga biyu, suka nufi waje Araba.
Kad ih vidješe Sidkija, kralj judejski, i svi ratnici njegovi, dadoše se u bijeg na vrata između dva zida, noću iziđoše iz grada prema Kraljevu vrtu i krenuše k dolini Arabi.
5 Amma sojojin Babiloniyawa suka bi su, suka ci wa Zedekiya a filayen Yeriko. Suka kama shi suka kai shi wurin Nebukadnezzar a Ribla a ƙasar Hamat, inda aka yanke masa hukunci.
Ali ih čete kaldejske gonjahu i sustigoše Sidkiju u Poljanama jerihonskim. Uhvatiše ga, odvedoše u Riblu, u zemlju hamatsku, pred Nabukodonozora, kralja babilonskoga, koji mu izreče sud.
6 A can Ribla sarkin Babilon ya kashe’ya’yan Zedekiya a idanunsa aka kuma kashe dukan manyan mutanen Yahuda.
I kralj babilonski dade u Ribli pred očima kralja Sidkije zaklati djecu njegovu. A dade kralj babilonski pogubiti i sve odličnike judejske.
7 Sa’an nan ya ƙwaƙule idanun Zedekiya ya kuma buga masa ƙuƙumi, ya kai shi Babilon.
Sidkiji iskopa oči, stavi ga u okove da ga odvede u Babilon.
8 Sai Babiloniyawa suka cinna wa fadar da kuma gidajen mutane wuta suka farfasa katangar Urushalima.
Kaldejci zapališe kraljev dvor i kuće naroda i porušiše bedeme jeruzalemske.
9 Nebuzaradan shugaban matsaran sarki ya kwashi mutanen da suka rage a birnin zuwa zaman bauta a Babilon, tare da waɗanda suka riga suka tafi wurinsa, da kuma sauran mutanen.
Ostatak pučanstva koje još ostade u gradu, izbjeglice što su mu se predale i sav ostali narod, izagna u Babilon Nebuzaradan, zapovjednik tjelesne straže.
10 Amma Nebuzaradan shugaban matsaran ya bar waɗansu matalauta a ƙasar Yahuda, su da ba su da kome; a lokacin kuwa ya ba su gonakin inabi da kuma filaye.
A od siromašnoga puka koji nije ništa posjedovao, Nebuzaradan, zapovjednik tjelesne straže, ostavi neke u zemlji judejskoj i porazdijeli im vinograde i polja.
11 To, fa, Nebukadnezzar sarkin Babilon ya ba da wannan umarnai game da Irmiya ta wurin Nebuzaradan shugaban matsaran sarki cewa,
O Jeremiji Nabukodonozor, kralj babilonski, zapovjedi Nebuzaradanu, zapovjedniku tjelesne straže:
12 “Ka ɗauke shi ka lura da shi da kyau, kada ka yi masa wani mugun abu, amma ka yi masa dukan abin da yake so.”
“Uzmi ga i oko tvoje neka bdi nad njim. Ne čini mu nikakva zla, nego postupaj s njime kako on bude želio.”
13 Saboda haka Nebuzaradan shugaban matsara, Nebushazban babban hafsa, Nergal-Sharezer bafade mai girma da sauran hafsoshin sarkin Babilon
Tada Nebuzaradan, zapovjednik tjelesne straže, Nebušazdan, visoki dostojanstvenik, Nergal Sar-Eser, vrhovni zapovjednik, i sve vojskovođe kralja babilonskoga
14 suka aika aka kawo Irmiya daga filin matsar. Suka miƙa shi ga Gedaliya ɗan Ahikam, ɗan Shafan, don yă kai shi gidansa. Saboda haka ya zauna a can a cikin mutanensa.
poslaše ljude da izvedu Jeremiju iz tamničkoga dvorišta i pustiše ga na slobodu. I tako on osta među narodom.
15 Yayinda aka kulle Irmiya a sansanin matsara, maganar Ubangiji ta zo masa cewa,
Dok je Jeremija bio zatvoren u tamničkom dvorištu, dođe mu riječ Jahvina:
16 “Tafi ka faɗa wa Ebed-Melek mutumin Kush, ‘Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa ina gab da cika maganata a kan wannan birni ta wurin masifa, ba wadata ba. A lokacin za tă cika a idanunka.
“Idi i reci Kušitu Ebed-Meleku: Ovako govori Jahve nad Vojskama, Bog Izraelov: 'Evo, učinit ću da se ispune moje riječi protiv ovoga grada, na nesreću, ne na spas njegov. I kad se u onaj dan na tvoje oči obistine,
17 Amma zan kuɓutar da kai a wannan rana, in ji Ubangiji; ba zan ba da kai ga waɗanda kake tsoronsu ba.
ja ću te u onaj dan spasiti - riječ je Jahvina - i nećeš biti predan u ruke ljudima pred kojima dršćeš,
18 Zan cece ka; ba za ka mutu ta wurin takobi ba amma za ka tsira da ranka, domin ka dogara gare ni, in ji Ubangiji.’”
jer ja ću te pouzdano spasiti te nećeš od mača poginuti, nego ćeš dobiti život kao plijen, jer si se u me pouzdao' - riječ je Jahvina.”

< Irmiya 39 >