< Irmiya 46 >

1 Ga maganar Ubangiji da ta zo wa Irmiya annabi game da al’ummai.
Ilizwi leNkosi elafika kuJeremiya umprofethi limelene labezizwe;
2 Game da Masar. Ga saƙo game da sojojin Fir’auna Neko sarkin Masar, wanda Nebukadnezzar sarkin Babilon ya ci da yaƙi a Karkemish a Kogin Yuferites a shekara ta huɗu ta Yehohiyakim ɗan Yosiya sarkin Yahuda.
limelene leGibhithe, limelene lebutho likaFaro Neko inkosi yeGibhithe, elalingasemfuleni iYufrathi, eKarikemishi, alitshayayo uNebhukadirezari inkosi yeBhabhiloni, ngomnyaka wesine kaJehoyakhimi, indodana kaJosiya, inkosi yakoJuda:
3 “Ku shirya garkuwoyinku, manya da ƙanana, ku kuma fito don yaƙi!
Hlelani ihawu lesihlangu, lisondele empini.
4 Ku shirya dawakai, ku sa musu sirdi! Ku tsaya a wurarenku saye da hulunan kwano a kai! Ku wasa māsunku, ku yafa kayan yaƙinku!
Bophelani amabhiza, ligade, bagadi bamabhiza, lizimise lilezingowane, lilole imikhonto, ligqoke amabhatshi ensimbi.
5 Me nake gani? Sun tsorata, suna ja da baya, an ci jarumawansu. Suna gudu da sauri ba waiwayawa, akwai razana a kowane gefe,” in ji Ubangiji.
Ngibaboneleni betshaywa luvalo, bebuyela emuva? Lamaqhawe abo ephulaphuliwe, ayabaleka ngesiqubu, kawanyemukuli emuva; kulokwesaba inhlangothi zonke, itsho iNkosi.
6 “Masu saurin gudu ba sa iya gudu haka ma masu ƙarfi ba sa iya kuɓuta. A arewa ta Kogin Yuferites sun yi tuntuɓe sun fāɗi.
Olejubane kangabaleki, leqhawe kalingaphunyuki; bazakhubeka bawele ngenyakatho eceleni komfula iYufrathi.
7 “Wane ne wannan mai tashi kamar Nilu, kamar koguna masu tafasar ruwaye?
Ngubani lo okhukhumala njengesifula, omanzi aso aqubuka njengomfula?
8 Masar tana tashi kamar Nilu, kamar koguna masu tafasa. Tana cewa, ‘Zan tashi in rufe duniya; zan hallakar da birane da kuma mutanensu.’
IGibhithe ikhukhumala njengesifula, lamanzi aqubuka njengemifula; ithi: Ngizakhukhumala, ngiwusibekele umhlaba, ngichithe umuzi labahlala kiwo.
9 Ku yi sukuwar hauka, ya dawakai! Ku tashi a guje, ya mahayan kekunan yaƙi! Ku yi ta fitowa, ya jarumawa, mutanen Kush da kuma Ludim masu riƙon garkuwoyi, mutanen Lidiya, masu iya jan baka.
Yenyukani mabhiza, lihlanye zinqola; kawaphume amaqhawe; amaEthiyophiya, lamaPuti aphatha isihlangu, lamaLudi aphatha anyathela idandili.
10 Amma wannan rana ta Ubangiji, Ubangiji Maɗaukaki ranar ɗaukar fansa, gama ɗaukar fansa a kan maƙiyansa. Takobi zai yi ta ci sai ya gamsu, sai ya kashe ƙishirwansa da jini. Gama Ubangiji, Ubangiji Maɗaukaki, zai miƙa hadaya a ƙasar arewa kusa da Kogin Yuferites.
Ngoba lolu lusuku lweNkosi uJehova wamabandla, usuku lwempindiselo, ukuthi iziphindisele ezitheni zayo; lenkemba izakudla, isuthe, idakwe ligazi labo; ngoba iNkosi uJehova wamabandla ilomhlatshelo elizweni lenyakatho ngasemfuleni iYufrathi.
11 “Ki haura Gileyad ki samo magani, Ya Budurwa’Yar Masar. Amma kin riɓanya magani a banza; ba magani dominki.
Yenyukela eGileyadi, uyethatha ibhalisamu, ntombi emsulwa, ndodakazi yeGibhithe; imithi uyandisela ize, kakulakwelatshwa kuwe.
12 Al’ummai za su ji game da kunyar da kika sha; kukanki zai cika duniya. Jarumi zai yi tuntuɓe a kan wani; dukansu biyu za su fāɗi tare.”
Izizwe zizwile ihlazo lakho, lomhlaba ugcwele ukukhala kwakho; ngoba akhubekile, iqhawe limelene leqhawe, womabili awele phansi ndawonye.
13 Ga saƙon da Ubangiji ya yi wa Irmiya annabi game da zuwan Nebukadnezzar sarkin Babilon don yă yaƙi Masar.
Ilizwi iNkosi eyalikhuluma kuJeremiya umprofethi ngokuza kukaNebhukadirezari inkosi yeBhabhiloni ukutshaya ilizwe leGibhithe:
14 “Ka yi shelar wannan a Masar, ka kuma furta shi a Migdol; ka yi shelarsa kuma a Memfis da Tafanes. ‘Ku ɗauki matsayinku ku kuma shirya, gama takobi na cin waɗanda suke kewaye da ku.’
Memezelani eGibhithe, lizwakalise eMigidoli, lizwakalise eNofi leThahaphanesi, lithi: Zimise, uzilungiselele, ngoba inkemba izakudla inhlangothi zonke zakho.
15 Me zai sa a wulaƙanta jarumawanka haka? Ba za su iya tsayawa ba, gama Ubangiji zai ture su ƙasa.
Kungani amadoda akho alamandla ekhukhuliwe? Kawemanga ngoba iNkosi iwafuqile.
16 Za su yi ta tuntuɓe; za su fāɗi akan juna. Za su ce, ‘Mu tashi, mu koma zuwa wurin mutanenmu da kuma ƙasashenmu, daga takobin masu danniya.’
Yandisa abakhubekayo, yebo, omunye wawela phezu komunye; basebesithi: Sukumani, sibuyele ebantwini bakithi, lelizweni lokuzalwa kwethu, sisuke enkembeni ecindezelayo.
17 A can za su tā da murya su ce, ‘Fir’auna sarkin Masar mai yawan surutu ne kawai; ya bar zarafi ya wuce masa.’
Bamemeza khona, bathi: UFaro inkosi yeGibhithe ungumsindo; udlulise isikhathi esimisiweyo.
18 “Muddin ina raye,” in ji Sarki, wanda sunansa ne Ubangiji Maɗaukaki, “wani zai ɓullo wanda yake kamar Tabor a cikin duwatsu, kamar Karmel kusa da teku.
Kuphila kwami, itsho iNkosi, obizo layo yiNkosi yamabandla: Isibili njengeThabhori phakathi kwezintaba lanjengeKharmeli ngaselwandle uzafika.
19 Ku tattara kayanku don shirin zuwa zaman bauta, ku da kuke zama a Masar, gama Memfis za tă zama kufai ta zama kango, babu mazauna.
Zenzele izikhali zokuthunjwa, ndodakazi ehlala eGibhithe; ngoba iNofi izakuba yincithakalo, itshiswe, kungabi lomhlali.
20 “Masar kyakkyawar karsana ce, amma bobuwa tana zuwa a kanta daga arewa.
IGibhithe ilithokazi elihle kakhulu; isibawu siyeza, sivela enyakatho.
21 Sojojin da ta yi hayarsu a cikinta suna kamar’yan maruƙa masu kitse. Su ma za su juya su kuma gudu gaba ɗaya, ba za su iya tsayawa ba, gama ranar masifa tana zuwa a kansu, lokacin da za su sha hukunci.
Labaqhatshiweyo bayo phakathi kwayo banjengethole lesibaya; ngoba labo baphendukile, babaleka kanyekanye; kabemanga, ngoba usuku lokuhlupheka kwabo lubehlele, isikhathi sempindiselo yabo.
22 Masar za tă yi huci kamar macijin da yake gudu yayinda abokin gāba yana matsowa da ƙarfi; za su fāɗo mata gatura kamar mutanen da suke saran itatuwa.
Ilizwi layo lizahamba njengenyoka; ngoba bazahamba lebutho, beze kuyo belamahloka, njengabagamuli bezihlahla.
23 Za su sari kurminta,” in ji Ubangiji, “ko da yake yana maƙare da itatuwa. Sun fi fāra yawa, ba su ƙidayuwa.
Bagamule ihlathi layo, itsho iNkosi, lanxa lingephenywe, ngoba banengi okwedlula isikhonyane, kabalakubalwa.
24 Za a kunyatar da Diyar Masar, da aka bashe ga mutanen arewa.”
Indodakazi yamaGibhithe izayangeka, izanikelwa esandleni sabantu benyakatho.
25 Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, “Ina gab da kawo hukunci a kan allahn Amon na Tebes, a kan Fir’auna, a kan Masar da allolinta da sarakunanta, da kuma a kan waɗanda suka dogara ga Fir’auna.
INkosi yamabandla, uNkulunkulu kaIsrayeli, ithi: Khangela, ngizajezisa uAmoni weNo, loFaro, leGibhithe, labonkulunkulu bayo, lamakhosi ayo, yebo uFaro labathembela kuye.
26 Zan ba da su ga waɗanda suke neman ransu, ga Nebukadnezzar sarkin Babilon da fadawansa. Amma daga baya, Masar za tă kasance da mazauna kamar dā,” in ji Ubangiji.
Ngibanikele esandleni salabo abadinga impilo yabo, lesandleni sikaNebhukadirezari inkosi yeBhabhiloni, lesandleni senceku zakhe; lemva kwalokho ihlalwe njengensukwini zendulo, itsho iNkosi.
27 “Kada ka ji tsoro, ya Yaƙub bawana; kada ka karai, ya Isra’ila. Tabbatacce zan cece ka daga wuri mai nisa, zuriyarka daga ƙasar bautarsu. Yaƙub zai sāke kasance cikin salama, rai kwance, babu kuma wanda zai sa ya ji tsoro.
Kodwa wena, ungesabi, nceku yami Jakobe, ungatshaywa luvalo, Israyeli, ngoba khangela, ngizakusindisa usekhatshana, lenzalo yakho elizweni lokuthunjwa kwayo; uJakobe uzaphenduka-ke, athule, onwabe, njalo kakho ozamethusa.
28 Kada ka ji tsoro, ya Yaƙub bawana, gama ina tare da kai,” in ji Ubangiji. “Ko da na hallaka dukan al’ummai sarai inda na kora ka, ba zan hallaka ka sarai ba. Zan hore ka amma da adalci kaɗai; ba zan bar ka ba hukunci ba.”
Wena, ungesabi, nceku yami Jakobe, itsho iNkosi, ngoba ngilawe; ngoba ngizaqeda ngokupheleleyo zonke izizwe engikuxotshele kuzo, kodwa kangiyikukuqeda ngokupheleleyo, ngikukhuze ngokufaneleyo, kodwa kangiyikukuyekela lokukuyekela ungajeziswanga.

< Irmiya 46 >