< Luka 21 >

1 Da Yesu ya ɗaga ido, sai ya ga waɗansu masu arziki suna sa baikonsu a ma’ajin haikalin.
Etiya Jisu uporte saise aru dhuni manu khan pora taikhan laga dhun laga daan khazana te di thaka dikhise.
2 Ya kuma ga wata gwauruwa matalauciya, ta saka anini biyu.
Aru titia Tai ekjon gorib bidhowa aha dikhise aru tai logot duita poisa thaka ke daan te di dise.
3 Sai ya ce, “Gaskiya ina faɗa muku, wacce nan gwauruwa matalauciya ta sa fiye da dukan sauran.
Titia Jisu pora chela khan ke koise, “Hosa pora Moi tumikhan ke koi ase, etu gorib bidhowa he sob pora bisi daan dise.
4 Dukan mutanen nan sun ba da baikonsu daga cikin arzikinsu ne, amma ita daga cikin talaucinta, ta saka duk abin da take da shi na rayuwa.”
Jiman manu daan dise taikhan logote bisi thaka hisab te dise. Kintu etu bidhowa, tai logote eku nai, hoilebi tai ki ase etu sob di dise.”
5 Waɗansu daga cikin almajiransa, suka fara magana a kan yadda aka yi wa haikalin ado da duwatsu masu kyau, da kuma kyautai da aka keɓe wa Allah. Amma Yesu ya ce,
Aru jitia kunba manu khan mondoli laga kotha koi thakise, kineka sundur pathorkhan aru manu khan laga daan pora mondoli ke bonaise, Tai koise,
6 “Wannan abin da kuke kallo a nan, lokaci yana zuwa da ba za a bar wani dutse a kan wani dutse ba. Kowannensu, za a rushe shi.”
“Etu tumikhan etiya dikhi thaka to, eneka din ahibo, jitia ekta pathor bhi nabachibo aru juntu ekta uporte ekta ase, etu sobke girai dibo.”
7 Suka tambaye shi suka ce, “Malam, yaushe waɗannan za su faru? Kuma wace alama za tă nuna cewa suna dab da faruwa?”
Titia taikhan Taike, koise, “Shika manu, etu sob to kitia hobo, aru eneka din ahibole ase koi kene moi khan kineka janibo?”
8 Ya amsa ya ce, “Ku lura, kada ku kuma a ruɗe ku. Gama da yawa za su zo a cikin sunana, suna cewa, ‘Ai, ni ne shi,’ da kuma, ‘Lokaci ya yi kusa.’ Kada ku bi su.
Titia Jisu koise, “Hoshiar thakibi aru kun pora bhi tumike thogai dibo nadibi. Bisi manu Moi laga naam loi kene ahibo, aru kobo, ‘Moi Jisu ase,’ aru ‘Homoi to usorte ahise.’ Taikhan laga piche najabi.
9 Sa’ad da kuka ji labarin yaƙe-yaƙe, da juye juyen mulki, kada ku tsorota. Dole ne waɗannan abubuwa su fara faruwa, amma ƙarshen ba zai zo nan da nan ba.”
Jitia tumikhan lorai aru jhagara laga kotha khan hunibo, bhoi nokoribi, kelemane eitu khan sob poila hobo lagibo, kintu eneka sob hoilebi hekh homoi to eitu khan huwa loge-loge te nahibo.”
10 Sai ya ce musu, “Al’umma za tă tasar wa al’umma, mulki zai tasar wa mulki.
Aru Jisu taikhan ke koise, “Ekta desh pora dusra desh bhirodh te uthibo, aru ekta rajyo pora dusra rajyo logote lorai koribo.
11 Za a yi manyan girgizar ƙasa, da yunwa, da annoba a wurare dabam-dabam, da kuma abubuwa masu bantsoro, da manyan alamu daga sama.
Aru dangor mati hili bo, khabole napabo aru alag kisim bemar khan ulabo. Ekdom biya ghatna khan hobo aru etu logot te akash te asurit chihna khan dikhibo.
12 “Amma kafin duk abubuwa nan, za a kama ku a tsananta muku. Za a kai ku majami’u, da kurkuku. Za a kuma kai ku gaban sarakuna da gwamnoni, kuma dukan waɗannan saboda sunana.
Kintu eitu khan huwa age te, manu khan pora tumikhan laga uporte hath uthabo aru bisi dukh dibo, tumikhan ke mondoli khan aru bondhi ghor khan te bhi hali dibo, raja khan aru Governor khan usorte anibo moi laga naam luwa nimite.
13 Wannan zai sa ku zama shaidu a gare su.
Eitu khan huwa pora tumikhan gawahi dibole nimite ekta bhal homoi hobo.
14 Amma ku yi ƙuduri, wato, ku shirya zuciyarku, a kan ba za ku damu ba kafin lokacin, game da yadda za ku kāre kanku.
Etu nimite nijor mon to shanti rakhibi aru homoi naha age te ki safai dibo lagibo etu nimite chinta nokoribi,
15 Gama zan ba ku kalmomi, da hikima waɗanda ba ko ɗaya daga cikin maƙiyanku, za su iya tsayayya da ku, ko su ƙaryata.
kintu Moi tumikhan ke kotha kobole aru gyaan dibo, aru ta te tumikhan usorte kun ahibo taikhan tumi laga kotha mana kori bole na paribo.
16 Har iyayenku, da’yan’uwanku maza, da danginku, da abokanku ma, duk za su bashe ku, su kuma kashe waɗansunku.
Kintu tumikhan laga nijor ama baba pora tumike chari dibo, aru bhai khan, aru ghor manu khan, sathi khan bhi chari dibo, aru kunba ke to taikhan morai dibo.
17 Duk mutane za su ƙi ku saboda ni.
Moi laga naam nimite tumikhan ke sob manu pora ghin koribo.
18 Amma ko gashi ɗaya na kanku, ba zai hallaka ba.
Kintu tumi laga matha te thaka ekta chuli bhi naharabo.
19 Ta wurin tsayawa da ƙarfi, za ku sami rai.
Kintu tumikhan nomro aru biswas te thakile tumikhan laga atma labh lobo.
20 “In kuka ga mayaƙa sun kewaye Urushalima, za ku sani rushewarta ya yi kusa.
Kintu jitia Jerusalem ke sipahi khan pora gherikena thaka dikhibo, titia jani lobo, khotom hobole homoi to ahise.
21 A lokacin nan, bari waɗanda suke Yahudiya, su gudu zuwa cikin duwatsu. Bari waɗanda suke cikin birnin kuma su fita, bari kuma waɗanda suke ƙauye kada su shiga birnin.
Aru Judea te thaka khan pahar te polai jabi, etu jaga majote thakile chari kene jai jabi, aru jun manu etu desh bhitor te nai taikhan ke gushi bole nadibi.
22 Gama wannan shi ne lokacin hukunci, saboda a cika duk abin da aka rubuta.
Etu din to niyai kora laga homoi ase, aru Isor kotha te ki likha ase etu pora hobole nimite.
23 Zai zama abin kaito ga mata masu ciki, da mata masu renon’ya’ya, a waɗancan kwanakin! Za a yi baƙin ciki mai tsanani a ƙasar, da kuma fushi mai tsanani a kan mutanen nan.
Kintu hai ase jun khan bacha bukhi ase, aru jun bacha khan ke sai ase! Etu jagate dangor dukh ahibole ase, aru manu khan uporte Isor laga khong ahibole ase.
24 Za a kashe su da takobi, a kuma ɗauke su’yan kurkuku, zuwa dukan al’ummai. Al’ummai za su tattaka Urushalima, har sai lokacin Al’ummai ya cika.
Kunba to nijor talwar laga dhar pora giri jabo, aru dusra desh te taikhan ke dhori kene loijabo, aru Jerusalem to Porjati khan pora raj chola bo jitia tak Porjati khan laga homoi pura nohoi.
25 “Za a yi alamu a cikin rana, da cikin wata, da cikin taurari. A duniya, al’ummai za su yi baƙin ciki, su kuma rikice don tsoro, saboda ruri da kuma tafasar teku.
Aru chihna khan to suryo, chand aru tara khan ke dikhibo, aru prithibi te thaka desh khan sob samundar laga pani bisi hili thaka nisena dangor chinta hobo.
26 Mutane za su suma don tsoro, za su kuma yi fargaba, a kan abin da yake zuwa a bisan duniya, gama za a girgiza duniyar taurarin sararin sama.
Etu duniya te ki ahibole ase eitu khan bhabikena bhoi pora manu khan behosh hoi jabo, kelemane sorgo laga takot sobke hilai dibo.
27 A lokacin ne za su ga Ɗan Mutum yana zuwa cikin girgije, da iko, da ɗaukaka mai girma.
Titia sob manu khan Manu laga Putro badal te hokti thaka aru dangor mohima pora loi kene ahi thaka dikhibo.
28 Sa’ad da waɗannan abubuwa sun fara faruwa, ku tashi tsaye, ku ɗaga kawunanku, domin fansarku yana matsowa kusa.”
Jitia etu sob hoi thakibo, khara koribi aru matha to uporte uthai lobi, kelemane tumike bachai lobole usor hoise.”
29 Sai ya gaya musu wannan misali ya ce, “Ku dubi itacen ɓaure da dukan itatuwa.
Titia Tai taikhan ke ekta dristanto koise: “Sabi etu dimoru ghas ke, aru sob ghas khan ke.
30 A duk lokacin da sun fara fitar da ganye, za ku gani da kanku, ku san cewa, damina ta yi kusa.
Jitia ghas te phul ulai jai, tumikhan dikhi kene nijor pora jani jai gorom din ahi ase.
31 Haka ma, in kuka ga waɗannan abubuwa suna faruwa, ku sani mulkin Allah ya yi kusa.
Etu nisena, jitia tumikhan etu sob hoi thaka dikhibo, titia tumikhan jani lobi Isor laga rajyo usorte ahise.
32 “Gaskiya nake gaya muku, ba shakka, wannan zamani ba zai shuɗe ba, sai dukan waɗannan abubuwa sun cika.
Hosa pora Moi tumikhan ke koi ase, etiya laga manu khan khotom hoi najabo jitia tak etu sob pura nohoi.
33 Sama da ƙasa za su shuɗe, amma kalmomina ba za su taɓa shuɗewa ba.
Sorgo aru prithibi harai jabo, kintu Moi laga kotha ki koise etu kitia bhi naharabo.
34 “Ku lura fa don kada son jin daɗi na banza, da shaye-shaye, da damuwa na rayuwa su rinjayi zuciyarku, har ranar ta auko muku ba tsammani kamar tarko.
Nijorke bhal kori kene rakhibi, nisa pani khai kene tumikhan laga mon ke bhari kori bole nadibi, aru jibon laga kiman chinta bhabona ase etu pora mon dukh nokorile, kelemane etu din achanak pora ahibo aru tumike dhuri lobo.
35 Gama za tă zo a kan kowa da yake kan dukan duniya.
Ekta jal phela nisena, jiman manu duniya te thaki ase taikhan uporte ahibo.
36 Ku yi tsaro kullum, ku yi addu’a don ku iya kuɓuta daga dukan waɗannan abubuwa da suke kusan faruwa, don ku iya tsayawa a gaban Ɗan Mutum.”
Kintu sob homoi te hoshiar thakibi, prathana te takot koribi etu sob ki hobole ase eitu khan pora polabole paribo nimite, aru Manu laga Putro usorte khara kori bole paribo nimite.”
37 Kowace rana, Yesu yakan je haikalin ya yi koyarwa, da kowace yamma kuma, ya je ya kwana a kan tudun da ake kira Dutsen Zaitun.
Aru etu din khan te Tai mondoli te sikhai thakise, aru rati te Tai Olivet pahar uporte jai kene thakise.
38 Da sassafe kuma, dukan mutanen suka zo haikalin, don su saurare shi.
Aru bisi phojurte manu khan Jisu laga kotha huni bole mondoli te punchise.

< Luka 21 >