< 1 Johani 1 >

1 China chivena kuma tangilo-chi tu vazuwi, chi tuva voni ni menso etu, chi tuva loli hateni, mi etu mayanza ava kwati- kuya kache nzwi lya vuhalo.
Abin nan da yake tun daga farko, wanda muka ji, wanda muka gani da idanunmu, wanda muka gani hannuwanmu suka kama, a wajen maganar rai.
2 Hape, vuhalo vuve zi vankaniswa, mi tuva vu voni, mi twina vupaki vwaza teni. Twi zi vahaza kwenu za vuhalo vu ya kule, vu vena ni Tayo, mi vu ve zibahazwa kwe tu. (aiōnios g166)
Ran kuwa aka baiyyana shi, muka gani, muka bada shaida, muka gaya maku labarin rai na har abada, wanda da yake a wurin Uba, aka kuma sanar da mu. (aiōnios g166)
3 China chitu va voni ni ku zuwa tu chi wamba kwenu nanwe, nji kuti nanwe muve ni chilikani na swe. Chi likani chetu china ni Tayo ni mwana kwe, Jesu Kirisite.
Wannan da muka gani muka ji muka baku labari, domin kuyi zumunci da mu, zumuncinmu kuwa tare da Uba yake da Dansa Yesu Almasihu.
4 Hape, tu miñolela izi zintu kwenu nji kuti kusanga kwetu ku izuzilizwe.
Haka nan, muna rubuta maku wadannan abubuwa domin farin cikinmu ya cika.
5 Uwu nji mulaezo utu va zuwi kwali mi wi ziviswa kwenu: Ireza i seli, mi mwali kakwina nanta chi nzime.
Wannan shi ne sakon da muka ji daga wurinsa mu kuwa muka sanar da ku: Allah haske ne a wurinsa kuwa babu duhu ko kadan.
6 Heva ni tu wamba kuti twina chilikani na ye mi ni tu yenda mwi chi nzime, tu chenga mi ka tu likanyisi bu niti.
Idan mun ce muna zumunci da shi kuma muna tafiya cikin duhu, muna yin karya kuma bama aikata gaskiya.
7 Kono haiva ni tu yenda mwi seli sina iye hena mwi seli, twina chilikani ni zumwi ni zumwi, mi malaha a Jesu Mwana kwe a tu joloza ku chivi chonse.
Amma idan muna tafiya cikin haske kamar yadda yake cikin haske, muna zumunci da juna, jinin Yesu Dansa ya wankemu daga dukka zunubi.
8 Heva tuwamba kuti katwina chivi, tu li chenga tuvene, mi vu niti ka vwina mwetu.
Idan mun ce bamu da zunubi, muna rudin kanmu kenan, ba kuma gaskiya a cikinmu.
9 Kono ha tuli wamba zivi zetu, u sepahala ni kuluka kuku tu wondela zivi zetu mi ni ku tu joloza mu ku sa luka kwetu konse.
Amma idan mun fadi zunubanmu, shi mai aminci ne, mai adalci da zai gafarta mana zunubanmu, ya kuma wankemu daga dukkan rashin adalci.
10 Heva nitu ta kuti ka twini ku chita chivi, tu mu panga kuti ave muchengi, mi inzwi lyakwe ka lina mwetu.
Idan mun ce bamu yi zunubi ba, mun mai da shi makaryaci kenan, maganarsa kuma bata cikinmu.

< 1 Johani 1 >