< 1 Imilando 10 >

1 AmaFilisti asesilwa emelene loIsrayeli; lamadoda akoIsrayeli abaleka phambi kwamaFilisti, awa abulawa entabeni yeGilibowa.
To, fa, Filistiyawa suka yi yaƙi da Isra’ilawa; Isra’ilawa kuwa suka gudu a gabansu, da yawa kuma suka mutu a kan Dutsen Gilbowa.
2 AmaFilisti asenamathela ngemva kukaSawuli langemva kwamadodana akhe; amaFilisti atshaya uJonathani loAbinadaba loMaliki-Shuwa, amadodana kaSawuli.
Filistiyawa suka matsa sosai suna bin Shawulu da’ya’yansa maza, suka kuma kashe’ya’yansa maza Yonatan, Abinadab da Malki-Shuwa.
3 Impi yasisiba nzima imelene loSawuli; abatshoka ngamadandili basebemfica; waselinyazwa ngabatshoki.
Yaƙin ya yi tsanani kewaye da Shawulu, kuma sa’ad da maharba suka rutsa shi, sai suka ji masa rauni.
4 USawuli wasesithi kumthwali wezikhali zakhe: Hwatsha inkemba yakho, ungigwaze ngayo, hlezi laba abangasokanga bafike, badlale kubi ngami. Kodwa umthwali wezikhali zakhe kavumanga, ngoba wesaba kakhulu. USawuli wasethatha inkemba, waziwisela phezu kwayo.
Sai Shawulu ya ce wa mai riƙe masa kayan yaƙi, “Zare takobinka ka soke ni, in ba haka ba waɗannan marasa kaciya za su zo su yi mini ba’a.” Amma mai ɗaukar masa kayan yaƙi ya ji tsoro bai kuwa yi haka ba; saboda haka Shawulu ya zāre takobinsa ya fāɗi a kansa.
5 Lapho umthwali wezikhali zakhe ebona ukuthi uSawuli usefile, laye waziwisela phezu kwenkemba, wafa.
Da mai ɗaukar masa kayan yaƙi ya ga Shawulu ya mutu, sai shi ma ya fāɗi a kan takobinsa ya mutu.
6 Wafa-ke uSawuli, lamadodana akhe amathathu, lendlu yakhe yonke; bafa ndawonye.
Ta haka Shawulu da’ya’yansa maza uku suka mutu, dukan gidansa kuwa suka mutu tare.
7 Kwathi wonke amadoda akoIsrayeli ayesesigodini ebona ukuthi abalekile, lokuthi uSawuli lamadodana akhe bafile, atshiya imizi yawo, abaleka; amaFilisti asefika, ahlala kiyo.
Sa’ad da dukan Isra’ilawa a cikin kwari suka ga cewa mayaƙansu suna gudu, kuma cewa Shawulu da’ya’yansa maza sun mutu, sai suka bar garuruwansu suka gudu. Filistiyawa kuwa suka zo suka zauna a cikinsu.
8 Kwasekusithi kusisa lapho amaFilisti efika ukuhlubula ababuleweyo, afica uSawuli lamadodana akhe bewile entabeni yeGilibowa.
Kashegari, da Filistiyawa suka zo don su tuttuɓe waɗanda suka mutu, sai suka sami Shawulu da’ya’yansa maza sun mutu a Dutsen Gilbowa.
9 Amhlubula, athatha ikhanda lakhe lezikhali zakhe, athumela elizweni lamaFilisti inhlangothi zonke, ukumemezela imibiko ezithombeni zawo lebantwini.
Suka tuttuɓe shi suka yanke kansa suka ɗauka duk da kayan yaƙinsa, suka kuma aika’yan aika ko’ina a ƙasar Filistiyawa, a yi shela labarin a cikin gumakansu da kuma mutanensu.
10 Asebeka izikhali zakhe endlini yabonkulunkulu bawo, abethela ukhakhayi lwakhe endlini kaDagoni.
Suka sa kayan yaƙinsa a haikalin allahnsu suka kuma rataye kansa a haikalin Dagon.
11 Kwathi iJabeshi-Gileyadi yonke isizwile konke amaFilisti akwenze kuSawuli,
Sa’ad da mazaunan Yabesh Gileyad suka ji dukan abin da Filistiyawa suka yi wa Shawulu,
12 wonke amaqhawe asuka, athatha isidumbu sikaSawuli lezidumbu zamadodana akhe, aziletha eJabeshi, angcwaba amathambo abo ngaphansi kwesihlahla se-okhi eJabeshi, azila ukudla insuku eziyisikhombisa.
sai dukan jarumawa suka tafi suka ɗauki jikunan Shawulu da na’ya’yansa maza suka kawo Yabesh. Sa’an nan suka binne ƙasusuwan a ƙarƙashin babban itace oak a Yabesh, suka kuma yi azumi kwana bakwai.
13 Ngakho uSawuli wafa ngenxa yesiphambeko sakhe aphambuka ngaso emelene leNkosi, emelene lelizwi leNkosi ayengaligcinanga, njalo langokubuza koledlozi ukudinga kuye,
Shawulu ya mutu domin rashin aminci ga Ubangiji; bai kiyaye maganar Ubangiji ba, ya ma nemi shawarar mace mai duba,
14 njalo kakudinganga eNkosini. Ngakho yambulala, yaguqulela umbuso kuDavida indodana kaJese.
bai kuwa nemi nufin Ubangiji ba. Saboda haka Ubangiji ya kashe shi, ya miƙa mulkin ga Dawuda ɗan Yesse.

< 1 Imilando 10 >