< Mathayo 16 >

1 Mafarisayo ni masadukayo batikun'yendya Yesu ni kun'geya apange ishara boka kumaunde.
Farisiyawa da Sadukiyawa suka zo don su gwada Yesu ta wurin neman yă nuna musu wata alama daga sama.
2 Lakini Yesu kabayangwa ni kuabakiya “Pakibile kitamunyo mubaya panga hali ya upepo sapi, kwa mana kunani kwakongolwike.
Ya amsa ya ce, “Sa’ad da yamma ta yi, kukan ce, ‘Yanayi zai yi kyau, gama sararin sama ya yi ja,’
3 Na kindai mwenda baya, Hali ya upepo leno inanoga kwa kuwa kunani kukele na maunde ngati wekelya kunani kwoti! Mwenda kutanga mwakubile kunani, lakini muweza kwaa tanga ishara ya nyakati.
da safe kuma, ku ce, ‘Yau kam za a yi hadari, gama sararin sama ya yi ja, ya kuma ɓata fuska.’ Kun san yadda za ku fassara yanayin sararin sama, amma ba kwa iya fassarar alamun lokuta.
4 Kibeleko kichapu ni cha umalaya kipala ishara, lakini ntopo ishara yeyoti yailowa peyelwa, isipokuwa yelo ya Yona, boka po Yesu kabaleka ni kuyenda kachake.
Wannan mugu da mazinacin zamani yana neman wani abin banmamaki, amma ba wata alamar da za a nuna wa wannan zamani sai dai ta Yunana.” Sai Yesu ya bar su ya tafi abinsa.
5 Anapunzi baisi upande wana ibele, lakini balibalile potw a mikate.
Da suka ƙetare tafkin, almajiran sun manta su riƙe burodi.
6 Yesu kaabakiya, “Mwitahazari ni mube makini no kwo lola mafarisayo ni masadukayo.”
Yesu ya ce musu, “Ku yi hankali, ku yi taka zallan da yistin Farisiyawa da Sadukiyawa.”
7 Anapunzi ngabalaluyana na kababaya, “Kwa mwanja tupotwi kwaa mikate.”
Sai suka fara tattaunawa da junansu suna cewa, “Ko don ba mu kawo burodi ba ne.”
8 Yesu atangite sabawasa no baya, mwenga mwabene imani njene, mwanja namani muwasike no bakiyana kati yinu no baya panga kwa mwanja tupotwi kwaa mikate?
Sane da abin da suke zance, sai Yesu ya ce, “Ku masu ƙarancin bangaskiya, don me kuke magana da junanku a kan ba ku zo da burodi ba?
9 Je mutanga kwaa au muna kombokya kwaa yelo mikate mitano kwa bandu elfu tano, ni itondo ilenga muikusanyile?
Har yanzu ba ku gane ba ne? Ba ku tuna da gurasa biyar ɗin nan na mutum dubu biyar ba? Kwando nawa kuka tattara cike?
10 Au mikate saba kwa bandu elfu ncheche, ni itono ilenga yamwaputwike?
Ko kuma burodi bakwai nan na mutum dubu huɗu, cikakku manyan kwanduna nawa kuka ɗauka?
11 Ibile kitiwi panga munatanga kwaa yopanga nabile nilongela na mwenga kunani ya mikate? mwilendele na mwiazali na lola kwa mafarisayo ni masadukayo.”
Yaya kuka kāsa gane cewa ba zancen burodi nake yi ba? Sai dai ku yi hankali da yistin Farisiyawa da Sadukiyawa.”
12 Ngabatubwa tanga panga kumbe abakiya kwa husu kuazari ni mikate yai loi, ila kwiazari na mapundisho ga mafarisayo na masadukayo.
Sa’an nan suka gane ba cewa yake musu su yi hankali da yistin da ake amfani da shi a burodi ba ne, sai dai su yi hankali da koyarwar Farisiyawa da Sadukiyawa ne.
13 Wakati Yesu paikite ku'Kaisaria ya Filipi kaalaluya anapunzi bake kabaya, “Bandu bakoya mwana wa mundu nga nyai?
Sa’ad da Yesu ya zo yankin Kaisariya Filibbi, sai ya tambayi almajiransa ya ce, “Wa mutane suke ce da Ɗan Mutum?”
14 Kababaya, wenge wakukema Yohana mbatizaji, benge bakukema wa Eliya, ni benge, bakukema Yeremia, au wa nabii yumo wa manabii.
Suka amsa, “Waɗansu suna ce Yohanna Mai Baftisma; waɗansu kuma suna ce annabi Iliya; har wa yau waɗansu suna ce Irmiya ne ko kuma ɗaya daga cikin annabawa.”
15 Kaabakiya, ni mwenga mwanikema nenga na nyai?
Ya tambaye su, “Amma ku fa, wane ne ni a ganinku?”
16 Simoni Petro kabaya, “wenga wa Kristo mwana wa Nnongo ywa bii nkoto.”
Siman Bitrus ya amsa ya ce, “Kai ne Kiristi, Ɗan Allah mai rai.”
17 Yesu kan'yangwa ni kunkokeya, “Utibarikilwa wenga wa Simoni Bar Yona, kwa mana miyai ni nyama yongolike ale, ila Tate bango ywaabile kumaunde.
Yesu ya amsa ya ce, “Mai albarka ne kai Siman ɗan Yunana, gama ba mutum ne ya bayyana maka wannan ba, sai dai Ubana da yake cikin sama.
18 Na nenga nendakubakiya panga wenga wa Petro, ni kunani ya liwe linalowa kulichenga likanisa lyango. Milwango ya kuzimu yalishinda kwaa. (Hadēs g86)
Ina kuwa gaya maka, kai ne Bitrus, a kan wannan dutse zan gina ikkilisiyata, kuma ƙofofin Hadesba za su rinjaye ta ba. (Hadēs g86)
19 Nikupeya wenga funguo ya utawala wa kumaunde. Chochoti ukipangite mu'dunia chatapilwa hata kumaunde, ni chochote chawalowa kukiyowa mu'dunia chalowa yongolewa ni kumaunde.
Zan ba ka mabuɗan mulkin sama; kome ka daure a duniya zai zama a daure a sama, kome kuma ka kunce a duniya zai zama a kunce a sama.”
20 Boka po Yesu kababakiya anapunzi bake kana mwam'bakiye mundu ywoywoti panga ywembe ni Kristo.
Sa’an nan ya gargaɗe almajiransa cewa kada su faɗa wa kowa shi ne Kiristi.
21 Boka muda woo Yesu atumbwi kuwabakiya panga lazima ayende Yerusalemu, yoteselwa na kwa makowe ganansima mumaboko ga apindo ni apindo ga makuhani ni aandishi, bulangilwa ni yoka lisoba lyene tatu.
Tun daga wannan lokaci Yesu ya fara bayyana wa almajiransa cewa dole yă tafi Urushalima yă sha wahaloli da yawa a hannun dattawa, manyan firistoci da kuma malaman dokoki, dole a kashe shi, a rana ta uku kuma a tashe shi.
22 Yesu kamtola Petro pambwega na kumkalipya kummakiya, “Likowe le libekutalu na wenga, Ngwana, hale kana libiti kachako.
Bitrus ya ja shi gefe ya fara tsawata masa yana cewa, “Sam, Ubangiji! Wannan ba zai taɓa faruwa da kai ba!”
23 Lakini Yesu atigalambuka ni kummakiya Petro, ubuyangane nchogo yangu nchela! wenga wa kibo kachango, kwa kuwa ujali kwaa makowe ga Nnongo, ila makowe ga bandu.”
Yesu ya juya ya ce wa Bitrus, “Rabu da ni, Shaiɗan! Kai abin sa tuntuɓe ne a gare ni; ba ka tunanin al’amuran Allah, sai dai al’amuran mutane.”
24 Boka po Yesu kaabakiya anapunzi bake, “Mana mundu ywoywoti ywapala kunikengama nenga, lazima aikane mwene, aupotwe msalaba wake, ni anikengame.
Sa’an nan Yesu ya ce wa almajiransa, “Duk mai son bina, dole yă ƙi kansa, yă ɗauki gicciyensa, yă bi ni.
25 Kwasababu ywapala kugaokoa maisha gake alowa gaobeya, na kwa ywoywoti ywa abeya maisha gake kwa ajili yango alowa galamiya.
Gama duk mai son ceton ransa zai rasa shi, amma duk wanda ya rasa ransa saboda ni, zai same shi.
26 Je! faida gani ywalowa ipata mundu mana aipatike dunia yoti lakini aobiye maisha gake?
Me mutum zai amfana in ya sami duniya duka, amma ya rasa ransa? Ko kuwa me mutum zai bayar a bakin ransa?
27 Kwa maana mwana wa Adamu alowa icha mu'utukufu wa Tate bake na malaika bake na Ywembe alowa kunepa kila mundu lengana na matendo gake.
Gama Ɗan Mutum zai zo cikin ɗaukakar Ubansa, tare da mala’ikunsa, sa’an nan zai ba wa kowane mutum lada gwargwadon abin da ya yi.
28 Kweli nenda kummakiya baazi yinu mwamuyemi paa, mwalowa paya kwa kiwo mpaka pabamwona mwana wa Adamu kaicha mu utawala wake.
“Gaskiya nake gaya muku, akwai waɗansu da suke tsaitsaye a nan da ba za su mutu ba sai sun ga Ɗan Mutum yana zuwa cikin mulkinsa.”

< Mathayo 16 >