< صَفَنیا 1 >

پادشاه یهودا، بر صفنیا ابن کوشی ابن جدلیاابن امریا ابن حزقیا نازل شد. ۱ 1
Domin mai bi da kaɗe-kaɗe. A kan kayan kiɗi masu tsirkiyata. Maganar Ubangiji da ta zo wa Zefaniya ɗan Kushi, ɗan Gedaliya, ɗan Amariya, ɗan Hezekiya, a zamanin Yosiya ɗan Amon sarkin Yahuda.
خداوند می‌گوید که همه‌چیزها را از روی زمین بالکل هلاک خواهم ساخت. ۲ 2
“Zan hallaka kome a fuskar duniya,” in ji Ubangiji.
انسان و بهایم را هلاک می‌سازم. مرغان هوا و ماهیان دریا وسنگهای مصادم را با شریران هلاک می‌سازم. وانسان را از روی زمین منقطع می‌نمایم. قول خداوند این است. ۳ 3
“Zan hallaka mutane da dabbobi; zan kuma hallaka tsuntsayen sama da kifayen teku, da gumakan da suke sa mugaye su yi tuntuɓe.” “Sa’ad da zan kawar da mutum daga fuskar duniya,” in ji Ubangiji.
و دست خود را بر یهودا و برجمیع سکنه اورشلیم دراز می‌نمایم. و بقیه بعل واسمهای موبدان و کاهنان را از این مکان منقطع می‌سازم. ۴ 4
“Zan miƙa hannuna gāba da Yahuda da kuma dukan mazaunan Urushalima. Zan datse raguwar Ba’al daga wannan wuri, da sunayen firistocin gumaka da na marasa sanin Allah,
و آنانی را که لشکر آسمان را بر بامهامی پرستند، و آن پرستندگان را که به یهوه قسم می‌خورند و آنانی را که به ملکوم سوگندمی خورند، ۵ 5
waɗanda suka rusuna a kan rufin ɗaki don su yi sujada ga rundunar taurari. Waɗanda suka rusuna suka kuma yi rantsuwa da sunan Ubangiji suke kuma rantsuwa da sunan Molek.
و آنانی را که از پیروی یهوه مرتدشده‌اند، و آنانی را که خداوند را نمی طلبند و از اومسالت نمی نمایند. ۶ 6
Waɗanda suka juya daga bin Ubangiji, ba sa kuma neman Ubangiji ko su nemi nufinsa.”
به حضور خداوند یهوه خاموش باش، زیراکه روز خداوند نزدیک است، چونکه خداوندقربانی‌ای مهیا کرده است و دعوت‌شدگان خود راتقدیس نموده است. ۷ 7
Ku yi shiru a gaban Ubangiji Mai Iko Duka, gama ranar Ubangiji ta yi kusa. Ubangiji ya shirya hadaya; ya kuma tsarkake waɗanda ya gayyato.
و در روز قربانی خداوندواقع خواهد شد که من بر سروران و پسران پادشاه و همه آنانی که لباس بیگانه می‌پوشند عقوبت خواهم رسانید. ۸ 8
“A ranar hadayar Ubangiji zan hukunta sarakuna da kuma’ya’yan sarakuna da duk waɗanda suke sanye da rigunan ƙasashen waje.
و در آن روز بر همه آنانی که بر آستانه می‌جهند عقوبت خواهم رسانید و بر آنانی که خانه خداوند خود را از ظلم و فریب پرمی سازند. ۹ 9
A wannan rana zan hukunta dukan waɗanda suke kauce taka madogarar ƙofa, waɗanda suke cika haikalin allolinsu da rikici da ruɗu.
و خداوند می‌گوید که در آن روزصدای نعره‌ای از دروازه ماهی و ولوله‌ای از محله دوم و شکستگی عظیمی از تلها مسموع خواهدشد. ۱۰ 10
“A wannan rana,” in ji Ubangiji, “Za a ji kuka daga Ƙofar Kifi, kururuwa daga Sabon Mazauni, da kuma amo mai ƙarfi daga tuddai.
‌ای ساکنان مکتیش ولوله نمایید زیرا که تمامی قوم کنعان تلف شده و همه آنانی که نقره رابرمی دارند منقطع گردیده‌اند. ۱۱ 11
Ku yi kururuwa, ku da kuke zaune a yankin kasuwa; za a hallaka dukan’yan kasuwanku, dukan waɗanda suke kasuwanci da azurfa za su lalace.
و در آنوقت اورشلیم را به چراغها تفتیش خواهم نمود و برآنانی که بر دردهای خود نشسته‌اند و در دلهای خود می‌گویند خداوند نه نیکویی می‌کند و نه بدی، عقوبت خواهم رسانید. ۱۲ 12
A wannan lokaci zan bincike Urushalima da fitilu in kuma hukunta waɗanda ba su kula ba, waɗanda suke kamar ruwan inabin da aka bar a ƙasan tukunya, waɗanda suke tsammani, ‘Ubangiji ba zai yi kome ba nagari ko mummuna.’
بنابراین، دولت ایشان تاراج و خانه های ایشان خراب خواهدشد؛ و خانه‌ها بنا خواهند نمود، اما در آنها ساکن نخواهند شد و تاکستانها غرس خواهند کرد، اماشراب آنها را نخواهند نوشید. ۱۳ 13
Za a washe dukiyarsu, a rurrushe gidajensu. Za su gina gidaje amma ba za su zauna a ciki ba; za su shuka inabi amma ba za su sha ruwansa ba.”
روز عظیم خداوند نزدیک است، نزدیک است و بزودی هرچه تمام تر می‌رسد. آواز روزخداوند مسموع است و مرد زورآور در آن به تلخی فریاد برخواهد آورد. ۱۴ 14
Babbar ranar Ubangiji ta yi kusa, ta yi kusa kuma tana zuwa da sauri. Ku saurara! Kukan ranar Ubangiji za tă yi zafi, za a ji kururuwan jarumi a can.
آن روز، روزغضب است، روز تنگی و اضطراب، روز خرابی وویرانی، روز تاریکی و ظلمت، روز ابرها و ظلمت غلیظ، ۱۵ 15
Ranan nan za tă zama ranar fushi, rana ce ta baƙin ciki da azaba, rana ce ta tashin hankali da lalacewa, ranar duhu baƙi ƙirin, ranar gizagizai da baƙin duhu,
روز کرنا و هنگامه جنگ به ضدشهرهای حصاردار و به ضد برجهای بلند. ۱۶ 16
rana ce ta busa ƙaho da kururuwar yaƙi gāba da birane masu mafaka, da kuma kusurwar hasumiyoyi.
و مردمان را چنان به تنگ می‌آورم که کورانه راه خواهند رفت زیرا که به خداوند گناه ورزیده‌اند. پس خون ایشان مثل غبار و گوشت ایشان مانندسرگین ریخته خواهد شد. ۱۷ 17
“Zan kawo baƙin ciki a kan mutane za su kuma yi tafiya kamar makafi, domin sun yi wa Ubangiji zunubi. Za a zubar da jininsu kamar ƙura kayan cikinsu kuma kamar najasa.
در روز غضب خداوند نه نقره و نه طلای ایشان ایشان را تواندرهانید و تمامی جهان از آتش غیرت او سوخته خواهدشد، زیرا که بر تمامی ساکنان جهان هلاکتی هولناک وارد خواهد آورد. ۱۸ 18
Azurfarsu ko zinariyarsu ba za su iya cetonsu ba a ranar fushin Ubangiji.” A cikin zafin kishinsa za a hallaka dukan duniya gama zai kawo ƙarshen dukan mazaunan duniya nan da nan.

< صَفَنیا 1 >