< لُوکَح 6 >

اَچَرَنْچَ پَرْوَّنو دْوِتِییَدِناتْ پَرَں پْرَتھَمَوِشْرامَوارے شَسْیَکْشیتْرینَ یِیشورْگَمَنَکالے تَسْیَ شِشْیاح کَنِشَں چھِتّوا کَریشُ مَرْدَّیِتْوا کھادِتُماریبھِرے۔ 1
A wata ranar Asabbaci, Yesu yana bi ta gonakin hatsi, sai almajiran suka fara kakkarya kan hatsi suna murjewa a hannuwansu suna ci.
تَسْماتْ کِیَنْتَح پھِرُوشِنَسْتانَوَدَنْ وِشْرامَوارے یَتْ کَرْمَّ نَ کَرْتَّوْیَں تَتْ کُتَح کُرُتھَ؟ 2
Sai waɗansu Farisiyawa suka ce, “Me ya sa kuke yin abin da doka ta hana yi a ranar Asabbaci?”
یِیشُح پْرَتْیُواچَ دایُودْ تَسْیَ سَنْگِنَشْچَ کْشُدھارْتّاح کِں چَکْرُح سَ کَتھَمْ اِیشْوَرَسْیَ مَنْدِرَں پْرَوِشْیَ 3
Yesu ya amsa musu ya ce, “Ashe, ba ku taɓa karanta abin da Dawuda ya yi, sa’ad da shi da abokan tafiyarsa suka ji yunwa ba?
یے دَرْشَنِییاح پُوپا یاجَکانْ وِنانْیَسْیَ کَسْیاپْیَبھوجَنِییاسْتانانِییَ سْوَیَں بُبھَجے سَنْگِبھْیوپِ دَدَو تَتْ کِں یُشْمابھِح کَداپِ ناپاٹھِ؟ 4
Ya shiga gidan Allah, ya ɗauki keɓaɓɓen burodi, sa’an nan ya ci abin da firistoci kaɗai sukan ci bisa ga doka. Ya kuma ba wa abokan tafiyarsa?”
پَشْچاتْ سَ تانَوَدَتْ مَنُجَسُتو وِشْرامَوارَسْیاپِ پْرَبھُ رْبھَوَتِ۔ 5
Sai Yesu ya ce musu, “Ai, Ɗan Mutum ne Ubangijin Asabbaci.”
اَنَنْتَرَمْ اَنْیَوِشْرامَوارے سَ بھَجَنَگیہَں پْرَوِشْیَ سَمُپَدِشَتِ۔ تَدا تَتْسْتھانے شُشْکَدَکْشِنَکَرَ ایکَح پُمانْ اُپَتَسْتھِوانْ۔ 6
A wata ranar Asabbaci kuma, Yesu ya shiga majami’a yana koyarwa. To, a nan kuwa akwai wani mutumin da hannun damansa ya shanye.
تَسْمادْ اَدھْیاپَکاح پھِرُوشِنَشْچَ تَسْمِنْ دوشَماروپَیِتُں سَ وِشْرامَوارے تَسْیَ سْواسْتھْیَں کَروتِ نَویتِ پْرَتِیکْشِتُماریبھِرے۔ 7
Farisiyawa da malaman dokoki suka zuba wa Yesu ido, su ga ko zai warkar a ranar Asabbaci, don su sami dalilin zarginsa.
تَدا یِیشُسْتیشاں چِنْتاں وِدِتْوا تَں شُشْکَکَرَں پُماںسَں پْروواچَ، تْوَمُتّھایَ مَدھْیَسْتھانے تِشْٹھَ۔ 8
Amma Yesu ya san abin da suke tunani. Sai ya ce wa mutumin mai shanyayyen hannun, “Tashi ka tsaya a gaban kowa.” Sai ya tashi ya tsaya.
تَسْماتْ تَسْمِنْ اُتّھِتَوَتِ یِیشُسْتانْ وْیاجَہارَ، یُشْمانْ اِماں کَتھاں پرِچّھامِ، وِشْرامَوارے ہِتَمْ اَہِتَں وا، پْرانَرَکْشَنَں پْرانَناشَنَں وا، ایتیشاں کِں کَرْمَّکَرَنِییَمْ؟ 9
Yesu ya ce musu, “Ina tambayarku, me ya kamata a yi bisa ga doka, a ranar Asabbaci, a aikata alheri ko a aikata mugunta, a ceci rai, ko a hallaka shi?”
پَشْچاتْ چَتُرْدِکْشُ سَرْوّانْ وِلوکْیَ تَں مانَوَں بَبھاشے، نِجَکَرَں پْرَسارَیَ؛ تَتَسْتینَ تَتھا کرِتَ اِتَرَکَرَوَتْ تَسْیَ ہَسْتَح سْوَسْتھوبھَوَتْ۔ 10
Sai ya kalle su duka, sa’an nan ya ce wa mutumin, “Miƙo hannunka.” Sai ya miƙe, hannunsa kuwa ya koma lafiyayye.
تَسْماتْ تے پْرَچَنْڈَکوپانْوِتا یِیشُں کِں کَرِشْیَنْتِیتِ پَرَسْپَرَں پْرَمَنْتْرِتاح۔ 11
Amma Farisiyawa da malaman Doka suka fusata, suka fara tattauna da junansu a kan abin da za su yi wa Yesu.
تَتَح پَرَں سَ پَرْوَّتَمارُہْییشْوَرَمُدِّشْیَ پْرارْتھَیَمانَح کرِتْسْناں راتْرِں یاپِتَوانْ۔ 12
Wata rana, a cikin kwanakin nan, Yesu ya je wani dutse domin yă yi addu’a, ya kuma kwana yana addu’a ga Allah.
اَتھَ دِنے سَتِ سَ سَرْوّانْ شِشْیانْ آہُوتَوانْ تیشاں مَدھْیی 13
Da gari ya waye, sai ya kira almajiransa zuwa wurinsa, ya zaɓi guda goma sha biyu daga cikinsu, waɗanda ya kira su, Manzanni.
پِتَرَنامْنا کھْیاتَح شِمونْ تَسْیَ بھْراتا آنْدْرِیَشْچَ یاکُوبْ یوہَنْ چَ پھِلِپْ بَرْتھَلَمَیَشْچَ 14
Siman (wanda ya kira Bitrus), ɗan’uwansa Andarawus, Yaƙub, Yohanna, Filibus, Bartolomeyu,
مَتھِح تھوما آلْپھِییَسْیَ پُتْرو یاکُوبْ جْوَلَنْتَنامْنا کھْیاتَح شِمونْ 15
Mattiyu, Toma, Yaƙub ɗan Alfayus, Siman wanda ake kira Zilot,
چَ یاکُوبو بھْراتا یِہُوداشْچَ تَں یَح پَرَکَریشُ سَمَرْپَیِشْیَتِ سَ اِیشْکَرِییوتِییَیِہُوداشْچَیتانْ دْوادَشَ جَنانْ مَنونِیتانْ کرِتْوا سَ جَگْراہَ تَتھا پْریرِتَ اِتِ تیشاں نامَ چَکارَ۔ 16
Yahuda ɗan Yaƙub, da kuma Yahuda Iskariyot, wanda ya bashe Yesu.
تَتَح پَرَں سَ تَیح سَہَ پَرْوَّتادَوَرُہْیَ اُپَتْیَکایاں تَسْتھَو تَتَسْتَسْیَ شِشْیَسَنْگھو یِہُودادیشادْ یِرُوشالَمَشْچَ سورَح سِیدونَشْچَ جَلَدھے رودھَسو جَنَنِہاشْچَ ایتْیَ تَسْیَ کَتھاشْرَوَنارْتھَں روگَمُکْتْیَرْتھَنْچَ تَسْیَ سَمِیپے تَسْتھُح۔ 17
Sai ya sauko tare da su, ya tsaya a wani fili. A can, akwai taro mai yawa na almajiransa, da kuma mutane masu yawan gaske daga ko’ina a Yahudiya, Urushalima da kuma Taya da Sidon da suke bakin teku,
اَمیدھْیَبھُوتَگْرَسْتاشْچَ تَنِّکَٹَماگَتْیَ سْواسْتھْیَں پْراپُح۔ 18
waɗanda suka zo domin su ji shi, a kuma warkar da cututtukansu. Waɗanda suke fama da mugayen ruhohi kuwa aka warkar da su.
سَرْوّیشاں سْواسْتھْیَکَرَنَپْرَبھاوَسْیَ پْرَکاشِتَتْواتْ سَرْوّے لوکا ایتْیَ تَں سْپْرَشْٹُں ییتِرے۔ 19
Kuma dukan mutane suka yi ƙoƙari su taɓa shi, domin iko yana fitowa daga gare shi, ya kuwa warkar da su duka.
پَشْچاتْ سَ شِشْیانْ پْرَتِ درِشْٹِں کُتْوا جَگادَ، ہے دَرِدْرا یُویَں دھَنْیا یَتَ اِیشْوَرِییے راجْیے وودھِکاروسْتِ۔ 20
Da ya dubi almajiransa, sai ya ce, “Masu albarka ne ku da kuke matalauta, gama mulkin Allah naku ne.
ہے اَدھُنا کْشُدھِتَلوکا یُویَں دھَنْیا یَتو یُویَں تَرْپْسْیَتھَ؛ ہے اِہَ رودِنو جَنا یُویَں دھَنْیا یَتو یُویَں ہَسِشْیَتھَ۔ 21
Masu albarka ne ku da kuke jin yunwa yanzu, gama za ku ƙoshi. Masu albarka ne ku da kuke kuka yanzu, gama za ku yi dariya.
یَدا لوکا مَنُشْیَسُونو رْنامَہیتو رْیُشْمانْ رِتِییِشْیَنْتے پرِتھَکْ کرِتْوا نِنْدِشْیَنْتِ، اَدھَمانِوَ یُشْمانْ سْوَسَمِیپادْ دُورِیکَرِشْیَنْتِ چَ تَدا یُویَں دھَنْیاح۔ 22
Masu albarka ne sa’ad da mutane suka ƙi ku, suka ware ku, suka zage ku, suna ce da ku mugaye, saboda Ɗan Mutum.
سْوَرْگے یُشْماکَں یَتھیشْٹَں پھَلَں بھَوِشْیَتِ، ایتَدَرْتھَں تَسْمِنْ دِنے پْرولَّسَتَ آنَنْدینَ نرِتْیَتَ چَ، تیشاں پُورْوَّپُرُشاشْچَ بھَوِشْیَدْوادِنَح پْرَتِ تَتھَیوَ وْیَواہَرَنْ۔ 23
“Ku yi farin ciki a wannan rana, ku kuma yi tsalle don murna, saboda ladarku yana da yawa a sama. Gama haka kakanninsu suka yi wa annabawa.
کِنْتُ ہا ہا دھَنَوَنْتو یُویَں سُکھَں پْراپْنُتَ۔ ہَنْتَ پَرِترِپْتا یُویَں کْشُدھِتا بھَوِشْیَتھَ؛ 24
“Amma kaitonku da kuke da arziki, gama kun riga kun sami ta’aziyyarku.
اِہَ ہَسَنْتو یُویَں وَتَ یُشْمابھِح شوچِتَوْیَں رودِتَوْیَنْچَ۔ 25
Kaitonku da kuke ƙosassu yanzu, gama za ku zauna da yunwa. Kaitonku da kuke dariya yanzu, gama za ku yi makoki da kuka.
سَرْوَّیلاکَے رْیُشْماکَں سُکھْیاتَو کرِتایاں یُشْماکَں دُرْگَتِ رْبھَوِشْیَتِ یُشْماکَں پُورْوَّپُرُشا مرِشابھَوِشْیَدْوادِنَح پْرَتِ تَدْوَتْ کرِتَوَنْتَح۔ 26
Kaitonku sa’ad da dukan mutane suna magana mai kyau a kanku, gama haka kakanninsu suka yi da annabawan ƙarya.
ہے شْروتارو یُشْمَبھْیَمَہَں کَتھَیامِ، یُویَں شَتْرُشُ پْرِییَدھْوَں یے چَ یُشْمانْ دْوِشَنْتِ تیشامَپِ ہِتَں کُرُتَ۔ 27
“Amma ina faɗa muku, ku da kuke ji na, ku ƙaunaci abokan gābanku, ku yi wa masu ƙinku alheri.
یے چَ یُشْمانْ شَپَنْتِ تیبھْیَ آشِشَں دَتَّ یے چَ یُشْمانْ اَوَمَنْیَنْتے تیشاں مَنْگَلَں پْرارْتھَیَدھْوَں۔ 28
Ku albarkaci waɗanda suke la’anta ku, ku kuma yi wa waɗanda suke wulaƙanta ku addu’a.
یَدِ کَشْچِتْ تَوَ کَپولے چَپیٹاگھاتَں کَروتِ تَرْہِ تَں پْرَتِ کَپولَمْ اَنْیَں پَراوَرْتّیَ سَمُّکھِیکُرُ پُنَشْچَ یَدِ کَشْچِتْ تَوَ گاتْرِییَوَسْتْرَں ہَرَتِ تَرْہِ تَں پَرِدھییَوَسْتْرَمْ اَپِ گْرَہِیتُں ما وارَیَ۔ 29
In wani ya mare ka a wannan kumatu, juya masa ɗayan ma, in wani ya ƙwace maka babban riga, kada ma ka hana masa’yar cikin ma.
یَسْتْواں یاچَتے تَسْمَے دیہِ، یَشْچَ تَوَ سَمْپَتِّں ہَرَتِ تَں ما یاچَسْوَ۔ 30
Duk wanda ya roƙe ka abu, ka ba shi. In kuma wani ya yi maka ƙwace, kada ka nema yă mayar maka.
پَریبھْیَح سْوانْ پْرَتِ یَتھاچَرَنَمْ اَپیکْشَدھْوے پَرانْ پْرَتِ یُویَمَپِ تَتھاچَرَتَ۔ 31
Ka yi wa waɗansu abin da kai kake so su yi maka.
یے جَنا یُشْماسُ پْرِییَنْتے کیوَلَں تیشُ پْرِییَمانیشُ یُشْماکَں کِں پھَلَں؟ پاپِلوکا اَپِ سْویشُ پْرِییَمانیشُ پْرِییَنْتے۔ 32
“In kana ƙaunar masu ƙaunarka ne kawai, ina ribar wannan? Ko masu zunubi ma suna ƙaunar waɗanda suke ƙaunarsu.
یَدِ ہِتَکارِنَ ایوَ ہِتَں کُرُتھَ تَرْہِ یُشْماکَں کِں پھَلَں؟ پاپِلوکا اَپِ تَتھا کُرْوَّنْتِ۔ 33
In kuma kana yin alheri ga masu yi maka ne kaɗai, ina ribar wannan? Ko masu zunubi ma suna yin haka.
ییبھْیَ رِنَپَرِشودھَسْیَ پْراپْتِپْرَتْیاشاسْتے کیوَلَں تیشُ رِنے سَمَرْپِتے یُشْماکَں کِں پھَلَں؟ پُنَح پْراپْتْیاشَیا پاپِیلوکا اَپِ پاپِجَنیشُ رِنَمْ اَرْپَیَنْتِ۔ 34
In kana ba da bashi ga mutanen da za su iya biyan ka ne kawai, ina ribar wannan? Ko masu zunubi ma, suna ba da bashi ga masu zunubi, da fata za a biya su tsab.
اَتو یُویَں رِپُشْوَپِ پْرِییَدھْوَں، پَرَہِتَں کُرُتَ چَ؛ پُنَح پْراپْتْیاشاں تْیَکْتْوا رِنَمَرْپَیَتَ، تَتھا کرِتے یُشْماکَں مَہاپھَلَں بھَوِشْیَتِ، یُویَنْچَ سَرْوَّپْرَدھانَسْیَ سَنْتانا اِتِ کھْیاتِں پْراپْسْیَتھَ، یَتو یُشْماکَں پِتا کرِتَگھْناناں دُرْوْٹَتّانانْچَ ہِتَماچَرَتِ۔ 35
Amma, ku ƙaunaci abokan gābanku, ku kuma yi musu alheri, ku ba su bashi, ba da sa zuciya sai an biya ku ba. Ta yin haka ne kawai, za ku sami lada mai yawa, ku kuma zama’ya’yan Mafi Ɗaukaka, gama shi mai alheri ne ga marasa godiya da mugaye.
اَتَ ایوَ سَ یَتھا دَیالُ رْیُویَمَپِ تادرِشا دَیالَوو بھَوَتَ۔ 36
Ku zama masu jinƙai, kamar yadda Ubanku mai jinƙai ne.
اَپَرَنْچَ پَرانْ دوشِنو ما کُرُتَ تَسْمادْ یُویَں دوشِیکرِتا نَ بھَوِشْیَتھَ؛ اَدَنْڈْیانْ ما دَنْڈَیَتَ تَسْمادْ یُویَمَپِ دَنْڈَں نَ پْراپْسْیَتھَ؛ پَریشاں دوشانْ کْشَمَدھْوَں تَسْمادْ یُشْماکَمَپِ دوشاح کْشَمِشْیَنْتے۔ 37
“Kada ku ɗora wa wani, ku ma ba za a ɗora muku ba. Kada ku yanke wa wani hukunci, ku ma ba za a yanke muku ba. Ku gafarta, ku ma za a gafarta muku.
دانانِدَتَّ تَسْمادْ یُویَں دانانِ پْراپْسْیَتھَ، وَرَنْچَ لوکاح پَرِمانَپاتْرَں پْرَدَلَیَّ سَنْچالْیَ پْرونْچالْیَ پَرِپُورْیَّ یُشْماکَں کْروڈیشُ سَمَرْپَیِشْیَنْتِ؛ یُویَں یینَ پَرِمانینَ پَرِماتھَ تینَیوَ پَرِمانینَ یُشْمَتْکرِتے پَرِماسْیَتے۔ 38
Ku bayar, ku ma sai a ba ku mudu a cike, a danƙare, har yă yi tozo, yana zuba, za a juye muku a hannun riga. Mudun da kuka auna da shi, da shi za a auna muku.”
اَتھَ سَ تیبھْیو درِشْٹانْتَکَتھامَکَتھَیَتْ، اَنْدھو جَنَح کِمَنْدھَں پَنْتھانَں دَرْشَیِتُں شَکْنوتِ؟ تَسْمادْ اُبھاوَپِ کِں گَرْتّے نَ پَتِشْیَتَح؟ 39
Ya kuma faɗa musu wannan misali cewa, “Makaho yana iya jagoran makaho ne? Ba sai dukansu biyu su fāɗa a rami ba?
گُروح شِشْیو نَ شْریشْٹھَح کِنْتُ شِشْیے سِدّھے سَتِ سَ گُرُتُلْیو بھَوِتُں شَکْنوتِ۔ 40
Ɗalibi bai fi malaminsa ba, sai dai kowane ɗalibi wanda ya sami cikakkiyar koyarwa, zai zama kamar malaminsa.
اَپَرَنْچَ تْوَں سْوَچَکْشُشِ ناسامْ اَدرِشْٹْوا تَوَ بھْراتُشْچَکْشُشِ یَتّرِنَمَسْتِ تَدیوَ کُتَح پَشْیَمِ؟ 41
“Don me kake duban ɗan tsinke da yake idon ɗan’uwanka, amma ba ka kula da gungumen da yake a naka ido ba?
سْوَچَکْشُشِ یا ناسا وِدْیَتے تامْ اَجْناتْوا، بھْراتَسْتَوَ نیتْراتْ ترِنَں بَہِح کَرومِیتِ واکْیَں بھْراتَرَں کَتھَں وَکْتُں شَکْنوشِ؟ ہے کَپَٹِنْ پُورْوَّں سْوَنَیَناتْ ناساں بَہِح کُرُ تَتو بھْراتُشْچَکْشُشَسْترِنَں بَہِح کَرْتُّں سُدرِشْٹِں پْراپْسْیَسِ۔ 42
Yaya za ka ce wa ɗan’uwanka, ‘Ɗan’uwa, bari in cire maka ɗan tsinke da yake idonka,’ alhali kuwa, kai kanka ka kāsa ganin gungumen da yake a naka ido? Kai munafuki! Ka fara cire gungumen daga idonka, sa’an nan za ka iya gani sosai, ka kuma cire ɗan tsinken da yake a idon ɗan’uwanka.”
اَنْیَنْچَ اُتَّمَسْتَرُح کَداپِ پھَلَمَنُتَّمَں نَ پھَلَتِ، اَنُتَّمَتَرُشْچَ پھَلَمُتَّمَں نَ پھَلَتِ کارَنادَتَح پھَلَیسْتَرَوو جْنایَنْتے۔ 43
“Ba itace mai kyau da yake ba da munanan’ya’ya. Mummunan itace kuma ba ya ba da’ya’ya masu kyau.
کَنْٹَکِپادَپاتْ کوپِ اُڈُمْبَرَپھَلانِ نَ پاتَیَتِ تَتھا شرِگالَکولِورِکْشادَپِ کوپِ دْراکْشاپھَلَں نَ پاتَیَتِ۔ 44
Kowane itace da irin’ya’yansa ne ake saninsa. Mutane ba sa tsinke’ya’yan ɓaure daga ƙaya, ko kuwa’ya’yan inabi daga sarƙaƙƙiya.
تَدْوَتْ سادھُلوکونْتَحکَرَنَرُوپاتْ سُبھانْڈاگارادْ اُتَّمانِ دْرَوْیانِ بَہِح کَروتِ، دُشْٹو لوکَشْچانْتَحکَرَنَرُوپاتْ کُبھانْڈاگاراتْ کُتْسِتانِ دْرَوْیانِ نِرْگَمَیَتِ یَتونْتَحکَرَناناں پُورْنَبھاوانُرُوپانِ وَچاںسِ مُکھانِّرْگَچّھَنْتِ۔ 45
Mutumin nagari yakan nuna abubuwa nagari daga cikin nagarta da yake a ɓoye a zuciyarsa, mugun mutum kuwa yakan nuna mugayen abubuwa daga muguntar da take a ɓoye a zuciyarsa. Gama baki yakan faɗa abin da ya cika zuciya ne.”
اَپَرَنْچَ مَماجْنانُرُوپَں ناچَرِتْوا کُتو ماں پْرَبھو پْرَبھو اِتِ وَدَتھَ؟ 46
“Don me kuke ce da ni, ‘Ubangiji, Ubangiji,’ amma ba kwa yin abin da na faɗa?
یَح کَشْچِنْ مَمَ نِکَٹَمْ آگَتْیَ مَمَ کَتھا نِشَمْیَ تَدَنُرُوپَں کَرْمَّ کَروتِ سَ کَسْیَ سَدرِشو بھَوَتِ تَدَہَں یُشْمانْ جْناپَیامِ۔ 47
Zan nuna muku kwatancin mutumin da yakan zo wurina, yă ji kalmomina, yă kuma aikata.
یو جَنو گَبھِیرَں کھَنِتْوا پاشانَسْتھَلے بھِتِّں نِرْمّایَ سْوَگرِہَں رَچَیَتِ تینَ سَہَ تَسْیوپَما بھَوَتِ؛ یَتَ آپْلاوِجَلَمیتْیَ تَسْیَ مُولے ویگینَ وَہَدَپِ تَدْگیہَں لاڈَیِتُں نَ شَکْنوتِ یَتَسْتَسْیَ بھِتِّح پاشانوپَرِ تِشْٹھَتِ۔ 48
Yana kama da mutumin da ya gina gida, wanda ya haƙa ƙasa da zurfi, sa’an nan ya kafa tushen ginin a kan dutse. Da ambaliyar ruwa ta taso, ƙarfin ruwa kuwa ya buga gidan, wannan bai jijjiga shi ba, domin an yi masa tushen gini na ainihi.
کِنْتُ یَح کَشْچِنْ مَمَ کَتھاح شْرُتْوا تَدَنُرُوپَں ناچَرَتِ سَ بھِتِّں وِنا مرِدُپَرِ گرِہَنِرْمّاتْرا سَمانو بھَوَتِ؛ یَتَ آپْلاوِجَلَماگَتْیَ ویگینَ یَدا وَہَتِ تَدا تَدْگرِہَں پَتَتِ تَسْیَ مَہَتْ پَتَنَں جایَتے۔ 49
Amma wanda yakan ji kalmomina, ba ya kuma aikata su, yana kama da mutumin da ya gina gida a ƙasa, ba tare da ya kafa tushen gini ba. A sa’ad da ƙarfin ruwa ya buga gidan, sai gidan yă rushe, mummunar rushewa kuwa.”

< لُوکَح 6 >